Home SIYASA Page 63

SIYASA

Dalilin da Yasa Atiku Yaki Daukar Wike a Matsayin Mataimakinsa – Babangida Aliyu

0
Dalilin da Yasa Atiku Yaki Daukar Wike a Matsayin Mataimakinsa - Babangida Aliyu   Babangida Aliyu ya bayyana dalilin da yasa Atiku yaki zaben gwamnan Rivers matsayin mataimakinsa Tsohon gwamnan Nejan yace surutun Wike ya yi yawa kuma zai iya zama wa...

INEC ta Bayyana Matsayarta Kan Hallarcin Takara Tsakanin Ahmad Lawan da Bashir Machina

0
INEC ta Bayyana Matsayarta Kan Hallarcin Takara Tsakanin Ahmad Lawan da Bashir Machina   Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, a karshe ta bayyana matsayanta kan hallarcin takara tsakanin Ahmad Lawan da Bashir Machina a mazabar Yobe ta Arewa. INEC ta ce...

Shugaba Buhari ya Kai wa Majalisar Dattawa Sunyen Mutane 7 da Zasu Maye Gurbin...

0
Shugaba Buhari ya Kai wa Majalisar Dattawa Sunyen Mutane 7 da Zasu Maye Gurbin Ministocinsa   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rubutawa majalisar dattawa wasika yana neman a tantance sunayen ministoci bakwai. Wannan na zuwa ne tun bayan da wasu daga cikin...

Ahmad Lawan ya Shiga Zaben Fidda Gwani na Neman Sanata a Yobe – Abdullahi...

0
Ahmad Lawan ya Shiga Zaben Fidda Gwani na Neman Sanata a Yobe - Abdullahi Adamu Shugaban jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Sanata Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa shugaban majalisar dattawan kasar Sanata Ahmad Lawan ya shiga zaben fitar da...

Gwamnatin Tarayya na Shirin Hana Amfani da Kananzir a Fadin Kasar

0
Gwamnatin Tarayya na Shirin Hana Amfani da Kananzir a Fadin Kasar Gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana shirin da ake yi na hana amfani da kananzir a kasar daga shekara ta 2030. Hakan na daga kokarin gwamnatin tarayya na dakile...

Mambobin Manyan jam’iyyar APC da PDP Sun Koma Jam’iyyar LP

0
Mambobin Manyan jam'iyyar APC da PDP Sun Koma Jam'iyyar LP   Yayin da ake ta shirin tunkarar babban zaɓen 2023, a jihar Imo manyan jam'iyyun kasar nan APC da PDP sun shiga babban ruɗani. Mambobin jam'iyyar APC mai mulki da mai hamayya...

Sanata da Jiga-Jigan APC Sun Sauya Sheka Zuwa NNPP a Jihar Bauchi

0
Sanata da Jiga-Jigan APC Sun Sauya Sheka Zuwa NNPP a Jihar Bauchi Jam’iyyar NNPP ta ribato Sanatan jihar Bauchi ta tsakiya a Majalisar Dattawa, Halliru Dauda Jika. Sanata Halliru Dauda Jika ya fice daga APC bayan shan kashi a zaben zama...

Jam’iyyar Macron ta Rasa Kusan Kujeru 100 a Majalisar Dokokin Faransa

0
Jam'iyyar Macron ta Rasa Kusan Kujeru 100 a Majalisar Dokokin Faransa   Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya samu gagarumin koma-baya a siyasa, bayan da gwamnatinsa ta hadaka ta rasa rinjaye a majalisar dokokin kasar. Jam'iyyarsa ta hadakar ta rasa kusan kujeru 100...

Gwamnatin Kaduna ta Kori Shugaban NUT da Malamai 2,356

0
Gwamnatin Kaduna ta Kori Shugaban NUT da Malamai 2,356 Gwamnatin jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta sanar da korar malamai 2,356, da suka gaza cin jarrabawar gwaji da aka yi musu. Hukumar da ke kula da ilimi matakin farko ta...

Jawabin Atiku Abubakar a Wurin Taron Gabatar da Okowa

0
Jawabin Atiku Abubakar a Wurin Taron Gabatar da Okowa Ba a ga jigon jam'iyyar PDP kuma gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, a bikin gabatar da takwararsa na Jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa na PDP...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta