Abdulaziz Yari ya Bar Hannun Hukumar EFCC
Abdulaziz Yari ya Bar Hannun Hukumar EFCC
Sababbin bayanan da aka samu sun tabbatar da cewa Alhaji Abdulaziz Yari ya bar hannun EFCC.
‘Yanuwan tsohon Gwamnan sun shaidawa manema labarai cewa ya dawo gida a ranar Alhamis.
Hukumar EFCC ta ce ta...
Shugaba Buhari na Hanyar Dawo wa Gida Najeriya Daga Birnin Madrid
Shugaba Buhari na Hanyar Dawo wa Gida Najeriya Daga Birnin Madrid
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya baro birnin Madrid na Sifaniya a hanyarsa ta dawo wa Abuja bayan kammala ziyarar kwanaki uku.
Ana saran shugaban ya iso Najeriya kafin lokacin...
Shugaban Chadi ya Sanya Hannu Kan Dokar Ta-ɓaci Kan Matsalar Abinci da ƙasar ke...
Shugaban Chadi ya Sanya Hannu Kan Dokar Ta-ɓaci Kan Matsalar Abinci da ƙasar ke Fuskanta
Shugaban Chadi mai riƙon ƙwarya, Mahamat Idriss Deby, ya sanya hannu kan dokar ta-ɓaci kan matsalar abinci.
Ya ce ya kafa wannan doka ce saboda matsalolin...
Yanzu Dakarun Rasha Sun Kwace Kusan Kashi ɗaya Bisa Biyar na ƙasar – Shugaban...
Yanzu Dakarun Rasha Sun Kwace Kusan Kashi ɗaya Bisa Biyar na ƙasar - Shugaban Ukraine
A wannan juma'ar mamayar da Rasha take yi wa Ukraine ta cika kwana dari daya cif.
Da ya ke gabatar da jawabi kamar yadda ya saba...
Shugaban NITDA ya Halarci Taro Kan Tattalin Arziki da Ministan Sadarwa Bisa Jagorancin Shugaba...
Shugaban NITDA ya Halarci Taro Kan Tattalin Arziki da Ministan Sadarwa Bisa Jagorancin Shugaba Buhari
Mai girma shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), Malam Kashif Inuwa Abdullahi, (CCIE), a ya yin halartar taron tattalin arziƙi na ƙasar...
An Bayar da Belin Akanta Janar na Najeriya, Ahmed Idris
An Bayar da Belin Akanta Janar na Najeriya, Ahmed Idris
Jaridu a Najeriya na bada rahoton sakin Akanta Janar na gwamnatin Tarayya, Ahmed Idris, da hukumar EFCC ta kama kan zargin hannu a rashawar naira biliyan 174.
A daren Laraba ake...
Muna ɗaukar Matakan Shawo Kan Hauhawar Farashin Kayan Masarufi a Sassan ƙasar nan –...
Muna ɗaukar Matakan Shawo Kan Hauhawar Farashin Kayan Masarufi a Sassan ƙasar nan - Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Tarayya a Najeriya ta ce tana ɗaukar matakan shawo kan hauhawar farashin kayan masarufi a sassan ƙasar, inda yanzu haka take shirin taro...
Yadda daliget ya Raba wa Jama’ar Karamar Hukumarsa N7m da ya Samo a Zaɓen...
Yadda daliget ya Raba wa Jama'ar Karamar Hukumarsa N7m da ya Samo a Zaɓen Fitar da Gwani na PDP
Wani daliget na jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya, wanda ya samu kuɗi lokacin zaɓen fitar da gwani, ya raba kudin...
Gwamna Makinde ya Naɗa Sabon Mataimakin da Zai Nemi Tazarce da Shi a 2023
Gwamna Makinde ya Naɗa Sabon Mataimakin da Zai Nemi Tazarce da Shi a 2023
Saɓanin da ya shiga tsakanin gwamnan Oyo, Seyi Makinde, da mataimakinsa ya jawo gwamnan ya fasa neman tazarce tare da shi a 2023.
Gwamnan ya bayyana ɗaukar...
Burina na Siyasa ya fi Kasuwa a Arewacin Najeriya Fiye da Kowane Yankunan Kasar...
Burina na Siyasa ya fi Kasuwa a Arewacin Najeriya Fiye da Kowane Yankunan Kasar Nan - Rochas Okorocha
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Rochas Okorocha ya bayyana yankin da aka fi sonsa da kuma girmama shi a Najeriya.
Tsohon...






















