Home SIYASA Page 68

SIYASA

An Bayar da Belin Akanta Janar na Najeriya, Ahmed Idris

0
An Bayar da Belin Akanta Janar na Najeriya, Ahmed Idris Jaridu a Najeriya na bada rahoton sakin Akanta Janar na gwamnatin Tarayya, Ahmed Idris, da hukumar EFCC ta kama kan zargin hannu a rashawar naira biliyan 174. A daren Laraba ake...

Muna ɗaukar Matakan Shawo Kan Hauhawar Farashin Kayan Masarufi a Sassan ƙasar nan –...

0
Muna ɗaukar Matakan Shawo Kan Hauhawar Farashin Kayan Masarufi a Sassan ƙasar nan - Gwamnatin Tarayya   Gwamnatin Tarayya a Najeriya ta ce tana ɗaukar matakan shawo kan hauhawar farashin kayan masarufi a sassan ƙasar, inda yanzu haka take shirin taro...

Yadda daliget ya Raba wa Jama’ar Karamar Hukumarsa N7m da ya Samo a Zaɓen...

0
Yadda daliget ya Raba wa Jama'ar Karamar Hukumarsa N7m da ya Samo a Zaɓen Fitar da Gwani na PDP  Wani daliget na jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya, wanda ya samu kuɗi lokacin zaɓen fitar da gwani, ya raba kudin...

Gwamna Makinde ya Naɗa Sabon Mataimakin da Zai Nemi Tazarce da Shi a 2023

0
Gwamna Makinde ya Naɗa Sabon Mataimakin da Zai Nemi Tazarce da Shi a 2023   Saɓanin da ya shiga tsakanin gwamnan Oyo, Seyi Makinde, da mataimakinsa ya jawo gwamnan ya fasa neman tazarce tare da shi a 2023. Gwamnan ya bayyana ɗaukar...

Burina na Siyasa ya fi Kasuwa a Arewacin Najeriya Fiye da Kowane Yankunan Kasar...

0
Burina na Siyasa ya fi Kasuwa a Arewacin Najeriya Fiye da Kowane Yankunan Kasar Nan - Rochas Okorocha   Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Rochas Okorocha ya bayyana yankin da aka fi sonsa da kuma girmama shi a Najeriya. Tsohon...

Almundahana: EFCC ta Kammala Gabatar da Shaidu Kan Tsohon Gwamnan Plateau, Jonah David Jang

0
Almundahana: EFCC ta Kammala Gabatar da Shaidu Kan Tsohon Gwamnan Plateau, Jonah David Jang   Kotu na gab da yanke hukunci kan shari'ar da EFCC ke yi kan tsohon gwamnan jihar Plateau. EFCC na zargin tsohon gwamnan da almundahanan sama da bilyan...

Babu Wani Aikin Kirki da Gwamna Zulum Yayi, Kawai Duk Karya ce – Jajari

0
Babu Wani Aikin Kirki da Gwamna Zulum Yayi, Kawai Duk Karya ce - Jajari Dan takarar Gwamnan Borno ya bayyana cewa tunbuke Zulum shine abu mafi sauki da zai yi. Mohammed Jajari yace babu wani aikin kirki da Gwamna Babagana Zulum...

Na ɗaura ɗamarar Fara Yaƙin Neman Zaɓe Domin Tabbatar da Karɓe Ragamar Najeriya a...

0
Na ɗaura ɗamarar Fara Yaƙin Neman Zaɓe Domin Tabbatar da Karɓe Ragamar Najeriya a 2023 - Atiku Ɗan takarar shugaban kasa a ƙarkashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce ya ɗaura ɗamarar fara yaƙin neman zaɓe domin tabbatar da karɓe...

Kungiyar CYMSN ta Bayyana Wanda ta ke so ya Gaji Buhari a 2023

0
Kungiyar CYMSN ta Bayyana Wanda ta ke so ya Gaji Buhari a 2023 Wata kungiyar malaman Musulunci ta bayyana matsayarta kan wanda suke so ya zama shugaban kasa a zaben 2023. Kungiyar ta bayyana cewa lallai Bayarabe Musulmi take so ya...

Jam’iyyar NNPP ta Baiwa Kwankwaso Tikitin Takarar Shugaban ƙasa a 2023

0
Jam'iyyar NNPP ta Baiwa Kwankwaso Tikitin Takarar Shugaban ƙasa a 2023   Jam'iyya mai tashe wato NNPP mai kayan marmari ta damƙa wa Sanata Kwankwaso tikitin takarar shugaban ƙasa a 2023. Kwankwaso karkashin sabuwar jam'iyyar zai fafata da sauran yan takara musamman...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta