Home SIYASA Page 69

SIYASA

Ya Kamata APC ta Sanya Ido Kada Zaben Fidda Gwanainta ya Zama Irin na...

0
Ya Kamata APC ta Sanya Ido Kada Zaben Fidda Gwanainta ya Zama Irin na PDP - Gbenga Olawepo-Hashim Wani jigon APC ya bayyana bukatar hadin kai tsakanin jam'iyyar da kuma kishin kasa a kan gaba da komai. Ya bayyana cewa, ya...

Lukman da Kekemeke Sun Gargadi Abdullahi Adamu Kan Yanke Hukuncin Bai-daya da Sunan Shugaba...

0
Lukman da Kekemeke Sun Gargadi Abdullahi Adamu Kan Yanke Hukuncin Bai-daya da Sunan Shugaba Buhari Sabon rikici ya kunno kai a jam'iyyar APC mai mulki bayan mutum biyu daga cikin kwamitin gudanarwar jam'iyyar ya bukaci sauran mambobin kwamitin su bijirewa...

Zamu Saki Sojojin Rwanda Biyu da Aka Garkame a ƙasata – Shugaban Congo

0
Zamu Saki Sojojin Rwanda Biyu da Aka Garkame a ƙasata - Shugaban Congo Shugaban Angola Joao Lourenco, ya ce Jamhuriyyar Dimukuradiyyar Congo ta amince su saki sojojin Rwanda biyu da ake tsare da su a makon da ya wuce, sakamakon...

Hukumar Kare Hakki Bil Adama na Bincike Kan zargin kisa a Zaɓen Fidda Gwanin...

0
Hukumar Kare Hakki Bil Adama na Bincike Kan zargin kisa a Zaɓen Fidda Gwanin APC a Kano   Hukumar kare hakkin bil adama ta kasa da haɗin gwiwar kungiyoyin farar-hula a Kano sun kaddamar da kwamitin bincike kan zargin kisan mutane...

Kwankwaso ya Magantu Akan Zama Shugaban ƙasa a Zaɓen 2023

0
Kwankwaso ya Magantu Akan Zama Shugaban ƙasa a Zaɓen 2023   Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce shi ba wai ya matsa ta dole sai ya zama shugaban ƙasa a zaɓen 2023 da ke tafe. Jagoran NNPP na ƙasa ya ce shi da...

Ko Menene Dalilin da Yasa Tambuwal ya Janyewa Atiku ?

0
Ko Menene Dalilin da Yasa Tambuwal ya Janyewa Atiku ? Bayanai sun fito kan ainahin dalilin da yasa Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya janyewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a zaben fidda gwanin PDP. Mai magana da yawun kungiyar kamfen...

Jerin Sunayen ‘Yan Takarar Shugaban Kasa da APC ta Tantance

0
Jerin Sunayen 'Yan Takarar Shugaban Kasa da APC ta Tantance A yau ne jam'yyar APC ta fara atisayen tantance 'yan takarar da za gwabza a zaben fidda gwaninta na makon nan. Wannan na zuwa ne daidai lokacin da jam'iyyar ke daukar...

Jam’iyyar LP ta Tsayar da Peter Obi a Matsayin ɗan Takarar Shugaban Kasa

0
Jam'iyyar LP ta Tsayar da Peter Obi a Matsayin ɗan Takarar Shugaban Kasa Tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi, ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyar Labour (LP) a zabukan 2023 da ke tafe. Ya sami nasarar ne a yau...

2023: Jam’iyyar APC na Tantance ‘Yan Takarar Shugaban ƙasa

0
2023: Jam'iyyar APC na Tantance 'Yan Takarar Shugaban ƙasa   Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya na tantance masu neman takarar shugabancin kasar a karkashin tutar jam`iyyar. Da farko dai jam`iyyar ta tsayar da ranar Talatar da ta gabata a matsayin ranar...

Shin da Gaske Kwankwaso ya Karbi Kudi Daga Hannun Gwamna Nyesom Wike ?

0
Shin da Gaske Kwankwaso ya Karbi Kudi Daga Hannun Gwamna Nyesom Wike ? Rabiu Musa Kwankwaso ya nesanta kansa da zargin hada-kai da Nyesom Wike wajen samun takara. Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce babu abin da ya hada shi da...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta