Ya Kamata APC ta Sanya Ido Kada Zaben Fidda Gwanainta ya Zama Irin na...
Ya Kamata APC ta Sanya Ido Kada Zaben Fidda Gwanainta ya Zama Irin na PDP - Gbenga Olawepo-Hashim
Wani jigon APC ya bayyana bukatar hadin kai tsakanin jam'iyyar da kuma kishin kasa a kan gaba da komai.
Ya bayyana cewa, ya...
Lukman da Kekemeke Sun Gargadi Abdullahi Adamu Kan Yanke Hukuncin Bai-daya da Sunan Shugaba...
Lukman da Kekemeke Sun Gargadi Abdullahi Adamu Kan Yanke Hukuncin Bai-daya da Sunan Shugaba Buhari
Sabon rikici ya kunno kai a jam'iyyar APC mai mulki bayan mutum biyu daga cikin kwamitin gudanarwar jam'iyyar ya bukaci sauran mambobin kwamitin su bijirewa...
Zamu Saki Sojojin Rwanda Biyu da Aka Garkame a ƙasata – Shugaban Congo
Zamu Saki Sojojin Rwanda Biyu da Aka Garkame a ƙasata - Shugaban Congo
Shugaban Angola Joao Lourenco, ya ce Jamhuriyyar Dimukuradiyyar Congo ta amince su saki sojojin Rwanda biyu da ake tsare da su a makon da ya wuce, sakamakon...
Hukumar Kare Hakki Bil Adama na Bincike Kan zargin kisa a Zaɓen Fidda Gwanin...
Hukumar Kare Hakki Bil Adama na Bincike Kan zargin kisa a Zaɓen Fidda Gwanin APC a Kano
Hukumar kare hakkin bil adama ta kasa da haɗin gwiwar kungiyoyin farar-hula a Kano sun kaddamar da kwamitin bincike kan zargin kisan mutane...
Kwankwaso ya Magantu Akan Zama Shugaban ƙasa a Zaɓen 2023
Kwankwaso ya Magantu Akan Zama Shugaban ƙasa a Zaɓen 2023
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce shi ba wai ya matsa ta dole sai ya zama shugaban ƙasa a zaɓen 2023 da ke tafe.
Jagoran NNPP na ƙasa ya ce shi da...
Ko Menene Dalilin da Yasa Tambuwal ya Janyewa Atiku ?
Ko Menene Dalilin da Yasa Tambuwal ya Janyewa Atiku ?
Bayanai sun fito kan ainahin dalilin da yasa Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya janyewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a zaben fidda gwanin PDP.
Mai magana da yawun kungiyar kamfen...
Jerin Sunayen ‘Yan Takarar Shugaban Kasa da APC ta Tantance
Jerin Sunayen 'Yan Takarar Shugaban Kasa da APC ta Tantance
A yau ne jam'yyar APC ta fara atisayen tantance 'yan takarar da za gwabza a zaben fidda gwaninta na makon nan.
Wannan na zuwa ne daidai lokacin da jam'iyyar ke daukar...
Jam’iyyar LP ta Tsayar da Peter Obi a Matsayin ɗan Takarar Shugaban Kasa
Jam'iyyar LP ta Tsayar da Peter Obi a Matsayin ɗan Takarar Shugaban Kasa
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi, ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyar Labour (LP) a zabukan 2023 da ke tafe.
Ya sami nasarar ne a yau...
2023: Jam’iyyar APC na Tantance ‘Yan Takarar Shugaban ƙasa
2023: Jam'iyyar APC na Tantance 'Yan Takarar Shugaban ƙasa
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya na tantance masu neman takarar shugabancin kasar a karkashin tutar jam`iyyar.
Da farko dai jam`iyyar ta tsayar da ranar Talatar da ta gabata a matsayin ranar...
Shin da Gaske Kwankwaso ya Karbi Kudi Daga Hannun Gwamna Nyesom Wike ?
Shin da Gaske Kwankwaso ya Karbi Kudi Daga Hannun Gwamna Nyesom Wike ?
Rabiu Musa Kwankwaso ya nesanta kansa da zargin hada-kai da Nyesom Wike wajen samun takara.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce babu abin da ya hada shi da...




















