Ko Menene Dalilin da Yasa Tambuwal ya Janyewa Atiku ?
Ko Menene Dalilin da Yasa Tambuwal ya Janyewa Atiku ?
Bayanai sun fito kan ainahin dalilin da yasa Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya janyewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a zaben fidda gwanin PDP.
Mai magana da yawun kungiyar kamfen...
Jerin Sunayen ‘Yan Takarar Shugaban Kasa da APC ta Tantance
Jerin Sunayen 'Yan Takarar Shugaban Kasa da APC ta Tantance
A yau ne jam'yyar APC ta fara atisayen tantance 'yan takarar da za gwabza a zaben fidda gwaninta na makon nan.
Wannan na zuwa ne daidai lokacin da jam'iyyar ke daukar...
Jam’iyyar LP ta Tsayar da Peter Obi a Matsayin ɗan Takarar Shugaban Kasa
Jam'iyyar LP ta Tsayar da Peter Obi a Matsayin ɗan Takarar Shugaban Kasa
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi, ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyar Labour (LP) a zabukan 2023 da ke tafe.
Ya sami nasarar ne a yau...
2023: Jam’iyyar APC na Tantance ‘Yan Takarar Shugaban ƙasa
2023: Jam'iyyar APC na Tantance 'Yan Takarar Shugaban ƙasa
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya na tantance masu neman takarar shugabancin kasar a karkashin tutar jam`iyyar.
Da farko dai jam`iyyar ta tsayar da ranar Talatar da ta gabata a matsayin ranar...
Shin da Gaske Kwankwaso ya Karbi Kudi Daga Hannun Gwamna Nyesom Wike ?
Shin da Gaske Kwankwaso ya Karbi Kudi Daga Hannun Gwamna Nyesom Wike ?
Rabiu Musa Kwankwaso ya nesanta kansa da zargin hada-kai da Nyesom Wike wajen samun takara.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce babu abin da ya hada shi da...
Atiku Abubakar ya Lashe Zaben Fidda Gwanin ‘Yan Takaran Shugaban Kasa
Atiku Abubakar ya Lashe Zaben Fidda Gwanin 'Yan Takaran Shugaban Kasa
Bayan sa'o'i sama 15 da deleget suka taru a farfajiyar Velodrome na filin kwallon Abuja, an sanar da sakamako
Alhaji Atiku Abubakar ya samu gagarumar nasara kan Gwamnan jihar Rivers,...
Idan ana so Ayi Takara, Bai Kamata ‘Yan Daba su Shiga Cikin Zabe ba...
Idan ana so Ayi Takara, Bai Kamata ‘Yan Daba su Shiga Cikin Zabe ba - Bashir Ahmad
Bashir Ahmad ya tsaya neman takarar kujerar ‘dan majalisar wakilan tarayya a jihar Kano.
Tsohon Mai taimakawa shugaban Najeriyan ya bada labarin abin da...
‘Yar Asalin Najeriya ta Zama Magajiyar Gari a Birtaniya
'Yar Asalin Najeriya ta Zama Magajiyar Gari a Birtaniya
Pauline Akhere George, yar asalin karamar hukumar Esan ta Gabas a Jihar Edo ta zama Magajiyar Garin Lambeth Borough a Birtaniya.
Ms Akhere George ce mace ta farko, haifafiyar Najeriya da ta...
Tsohon Ministan Buhari ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna a Jihar Abia
Tsohon Ministan Buhari ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna a Jihar Abia
Tsohon ministan haƙar ma'adanai da ƙarafa, Uche Ogah, bai rasa baki ɗaya ba bayan ya yi murabus daga kujerarsa.
A ranar 27 ga watan Mayu, 2022 aka bayyana Ogah a...
Shugaban Kungiyar NUT ya Zama ‘Dan Takarar Gwamna a Jihar Kebbi
Shugaban Kungiyar NUT ya Zama ‘Dan Takarar Gwamna a Jihar Kebbi
Shugaban kungiyar NUT, Nasiru Idris APC ta tsaida a matsayin ‘dan takarar Gwamnan jihar Kebbi.
Kwamred Nasiru Idris zai rikewa jam’iyyar APC mai mulki tuta a zaben 2023, zai gwabza...





















