Tabbas an Kai Hari Kan Sansanin Sojoji a Kaduna – Lai Mohammed
Tabbas an Kai Hari Kan Sansanin Sojoji a Kaduna - Lai Mohammed
Ministan Yaɗa Labarai a Najeriya Lai Mohammed ya tabbatar da kai hari kan sansanin sojan ƙasar da 'yan bindiga suka kai a Jihar Kaduna.
Ministan ya ce duk da...
Shirin Humanitarian Open House: Yadda Ma’aikatar ta Baiwa Dubban Mutane Mamaki Dangane da Aiyukan...
Shirin Humanitarian Open House: Yadda Ma'aikatar ta Baiwa Dubban Mutane Mamaki Dangane da Aiyukan da ta Cimma
A ranar 22 ga Maris, 2022 ne dubban ‘yan Najeriya suka rasa abin faɗa game da ayyukan Ma’aikatar kula da harkokin jin kai,...
‘Yan Najeriya Miliyan biyu za su Fara Karbar N5000 Daga Watan Yuni – Gwamnatin...
'Yan Najeriya Miliyan biyu za su Fara Karbar N5000 Daga Watan Yuni - Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ‘yan Najeriya miliyan biyu za su fara karbar Naira dubu biyar-biyar daga watan Yuni, a matsayin tsabar ƙudi na...
Gwamnoni da Shugabannin Majalisa za su Gana Kan Matsalolin Tsaro
Gwamnoni da Shugabannin Majalisa za su Gana Kan Matsalolin Tsaro
Gwamnonin Najeriya 36 za su yi ganawar gaggawa domin dinke matsalolin da suka addabi kasar nan.
Hakazalika, a ganawar tasu, shugabannin majalisu daga jihohi za su halarta, duk dai domin nemo...
Gwamnatin Tarayya ta Dakatar da Biyan Albashin Ma’aikata 3,000
Gwamnatin Tarayya ta Dakatar da Biyan Albashin Ma'aikata 3,000
Gwamnatin Najeriya ta ce ta gano ma'aikata 1,500 da suka gabatar da takardun shaidar ɗaukar aiki na boge ga kwamatin da ta kafa na tantance ma'aikata.
Shugabar Ma'aikatan Gwmanatin Tarayya, Folashade Yemi-Esan,...
Ramadan: Shugaba Buhari ya yi Kira ga Musulmai su Ciyar da Talakawa Abinci
Ramadan: Shugaba Buhari ya yi Kira ga Musulmai su Ciyar da Talakawa Abinci
Bayan sanarwar ganin watar azumin Ramadana mai alfarma, Shugaba Buhari ya taya Musulman Najeriya murna.
A sakon maraba da Ramadanansa, Shugaban kasan ya yi kira ga Musulmai su...
Dangote ya Hada N380.38bn a Cikin Watanni 3
Dangote ya Hada N380.38bn a Cikin Watanni 3
Tun daga watan Fabrairu, duniya ta shiga gunaguni game da mamayar Rasha a kasar Ukraine, lamarin da ya jefa miliyoyin 'yan Ukraine cikin mawuyacin hali.
Sai dai bisa ga dukkan alamu ba 'yan...
Tsawon Shekaru 6 Karamar Hukumata ta Guzamala Tana Hannun Boko Haram – Abdulkareem Lawan
Tsawon Shekaru 6 Karamar Hukumata ta Guzamala Tana Hannun Boko Haram - Abdulkareem Lawan
Abdulkareem Lawan, Kakakin majalisar jihar Borno ya bayyana cewa tsawon shekaru shida karamar hukumarsa ta Guzamala tana hannun Boko Haram.
Lawan ya bayyana hakan ne yayin wani...
Firaministan Pakistan na Fuskantar Gagarumin Kalubale na Harkar Siyasarsa
Firaministan Pakistan na Fuskantar Gagarumin Kalubale na Harkar Siyasarsa
Firaministan Pakistan Imran Khan na fuskantar gagarumin kalubale na harkar siyasarsa, bayan da 'yan adawa ke neman tsige shi daga kan mulki a wata kuri'a nuna rashin amincewa.
'Yan majalisar dokokin kasar...
2023: Doyin Okupe ya Marawa Peter Obi Baya
2023: Doyin Okupe ya Marawa Peter Obi Baya
Wani sabon ci gaba ya samu a jam'iyyar PDP a daidai lokacin da zaben Najeriya ke kara kusantowa nan da 2023.
Doyin Okupe daya daga cikin masu neman tsayawa takarar shugaban kasa a...






















