Home SIYASA Page 78

SIYASA

Tabbas an Kai Hari Kan Sansanin Sojoji a Kaduna – Lai Mohammed

0
Tabbas an Kai Hari Kan Sansanin Sojoji a Kaduna - Lai Mohammed Ministan Yaɗa Labarai a Najeriya Lai Mohammed ya tabbatar da kai hari kan sansanin sojan ƙasar da 'yan bindiga suka kai a Jihar Kaduna. Ministan ya ce duk da...

Shirin Humanitarian Open House: Yadda Ma’aikatar ta Baiwa Dubban Mutane Mamaki Dangane da Aiyukan...

0
Shirin Humanitarian Open House: Yadda Ma'aikatar ta Baiwa Dubban Mutane Mamaki Dangane da Aiyukan da ta Cimma   A ranar 22 ga Maris, 2022 ne dubban ‘yan Najeriya suka rasa abin faɗa game da ayyukan Ma’aikatar kula da harkokin jin kai,...

‘Yan Najeriya Miliyan biyu za su Fara Karbar N5000 Daga Watan Yuni – Gwamnatin...

0
'Yan Najeriya Miliyan biyu za su Fara Karbar N5000 Daga Watan Yuni - Gwamnatin Tarayya   Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ‘yan Najeriya miliyan biyu za su fara karbar Naira dubu biyar-biyar daga watan Yuni, a matsayin tsabar ƙudi na...

Gwamnoni da Shugabannin Majalisa za su Gana Kan Matsalolin Tsaro

0
 Gwamnoni da Shugabannin Majalisa za su Gana Kan Matsalolin Tsaro Gwamnonin Najeriya 36 za su yi ganawar gaggawa domin dinke matsalolin da suka addabi kasar nan. Hakazalika, a ganawar tasu, shugabannin majalisu daga jihohi za su halarta, duk dai domin nemo...

Gwamnatin Tarayya ta Dakatar da Biyan Albashin Ma’aikata 3,000

0
Gwamnatin Tarayya ta Dakatar da Biyan Albashin Ma'aikata 3,000   Gwamnatin Najeriya ta ce ta gano ma'aikata 1,500 da suka gabatar da takardun shaidar ɗaukar aiki na boge ga kwamatin da ta kafa na tantance ma'aikata. Shugabar Ma'aikatan Gwmanatin Tarayya, Folashade Yemi-Esan,...

Ramadan: Shugaba Buhari ya yi Kira ga Musulmai su Ciyar da Talakawa Abinci

0
Ramadan: Shugaba Buhari ya yi Kira ga Musulmai su Ciyar da Talakawa Abinci   Bayan sanarwar ganin watar azumin Ramadana mai alfarma, Shugaba Buhari ya taya Musulman Najeriya murna. A sakon maraba da Ramadanansa, Shugaban kasan ya yi kira ga Musulmai su...

Dangote ya Hada N380.38bn a Cikin Watanni 3

0
Dangote ya Hada N380.38bn a Cikin Watanni 3 Tun daga watan Fabrairu, duniya ta shiga gunaguni game da mamayar Rasha a kasar Ukraine, lamarin da ya jefa miliyoyin 'yan Ukraine cikin mawuyacin hali. Sai dai bisa ga dukkan alamu ba 'yan...

Tsawon Shekaru 6 Karamar Hukumata ta Guzamala Tana Hannun Boko Haram – Abdulkareem Lawan

0
Tsawon Shekaru 6 Karamar Hukumata ta Guzamala Tana Hannun Boko Haram - Abdulkareem Lawan   Abdulkareem Lawan, Kakakin majalisar jihar Borno ya bayyana cewa tsawon shekaru shida karamar hukumarsa ta Guzamala tana hannun Boko Haram. Lawan ya bayyana hakan ne yayin wani...

Firaministan Pakistan na Fuskantar Gagarumin Kalubale na Harkar Siyasarsa

0
Firaministan Pakistan na Fuskantar Gagarumin Kalubale na Harkar Siyasarsa Firaministan Pakistan Imran Khan na fuskantar gagarumin kalubale na harkar siyasarsa, bayan da 'yan adawa ke neman tsige shi daga kan mulki a wata kuri'a nuna rashin amincewa. 'Yan majalisar dokokin kasar...

2023: Doyin Okupe ya Marawa Peter Obi Baya

0
2023: Doyin Okupe ya Marawa Peter Obi Baya   Wani sabon ci gaba ya samu a jam'iyyar PDP a daidai lokacin da zaben Najeriya ke kara kusantowa nan da 2023. Doyin Okupe daya daga cikin masu neman tsayawa takarar shugaban kasa a...

Labarai

Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai