Home SIYASA Page 77

SIYASA

Fadar Shugaban Najeriya ta yi Karin Bayyani Kan Jirgin Yakin Super Tucano

0
Fadar Shugaban Najeriya ta yi Karin Bayyani Kan Jirgin Yakin Super Tucano Fadar shugaban Najeriya ta kare matakin ta na jan kafar tura jirgin yaki samfurin Super Tucano, domin yakar barayin daji masu garkuwa da mutane don neman kudin fansa...

Fadar Shugaban Kasa ta yi Martani Kan Maganganun Bishop Kukah

0
Fadar Shugaban Kasa ta yi Martani Kan Maganganun Bishop Kukah   Bai kamata a zargi shugaban kasa Muhammadu Buhari da haddasa rabuwar kai a Najeriya ba a cewar Femi Adesina. A sakamakon haka ne Femi; mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan...

Maganar INEC kan Yawan ‘Yan Takara a 2023

0
Maganar INEC kan Yawan 'Yan Takara a 2023 Hukumar zaɓe INEC ta ce ko kaɗan ba ta damu da yawan yan takarar dake neman shugaban ƙasa ba a zaɓen 2023. A cewar hukumar mai zaman kanta, jam'iyyun siyasa 18 ne halastattu,...

ƙasashen Nahiyar Turai ba su da Wani Zaɓi Illa su Ci gaba da Amfani...

0
ƙasashen Nahiyar Turai ba su da Wani Zaɓi Illa su Ci gaba da Amfani da Fetur da Gas ɗin ƙasata - Shugaban Rasha Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasashen nahiyar Turai ba su da wani zaɓi illa su ci...

Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna: Gwamnatin Tarayya ta Fara Tattaunawa da ‘Yan Bindiga

0
Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna: Gwamnatin Tarayya ta Fara Tattaunawa da 'Yan Bindiga Rahotanni daga jihar Kaduna sun bayyana cewa, gwamnatin tarayya ta fara tattaunawa da 'yan bindiga. Wannan tattaunawa na zuwa ne daidai lokacin da wa'adin da 'yan uwan wadanda...

Mun Cika Alkawuran da Muka Yiwa ‘Yan Najeriya a 2015 a Dukkan Bangarori, Musamman...

0
Mun Cika Alkawuran da Muka Yiwa 'Yan Najeriya a 2015 a Dukkan Bangarori, Musamman Gidaje - Shugaba Buhari Benin - Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatinsa ta cika alkawuran da ta yiwa yan Najeriya a shekarar 2015 a dukkan...

Dakarun MNJTF Sun Halaka Mayakan Boko Haram/ISWAP 15 da Kwamandan Kungiyar

0
Dakarun MNJTF Sun Halaka Mayakan Boko Haram/ISWAP 15 da Kwamandan Kungiyar Dakarun Rundunar Sojin Hadin Gwiwa MNJTF sun sami nasarar halaka mayakan kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram tsagin ISWAP, Abu Fatima da wasu Karin Mayakan Kungiyar 15, a...

2023: Zan Maimaita Duk Nasarorin da na Samu a Ribas a Matakin Tarayya –...

0
2023: Zan Maimaita Duk Nasarorin da na Samu a Ribas a Matakin Tarayya - Rotimi Amaechi Ministan Sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ci gaba da neman goyon bayan al'umma kan kudirin sa na takarar shugaban kasa. Gabanin zaben 2023, Amaechi...

Shugaba Buhari ya Aminci da Bude Sabbin Polytechnic a Jahohi 3

0
Shugaba Buhari ya Aminci da Bude Sabbin Polytechnic a Jahohi 3 Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da bude wasu sabbin Polytechnic guda uku a cikin wasu jihohi don saukaka wa mutane samun karatun gaba da sakandare. Darektan watsa labarai da...

Ban Ki-Moon ya Jinjina wa Shugaba Buhari Game da Shawo Kan Matsalar Tsaro

0
Ban Ki-Moon ya Jinjina wa Shugaba Buhari Game da Shawo Kan Matsalar Tsaro Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya nuna jin dadi kan kalaman da tsohon Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-moon ya yi kan rawar da gwamnatinsa...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta