Home SIYASA Page 78

SIYASA

Sayen Form Din Takarar Gwamna  da Injinya Magaji Mu’azu Yayi Yaja Cece-kuce

0
Sayen Form Din Takarar Gwamna  da Injinya Magaji Mu’azu Yayi Yaja Cece-kuce Tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano ya sayi fam din tsayawa takarar Gwamnan jihar karkashin Inuwar Babbar Jam’iyya adawa ta PDP. Ya shaidawa Politics Digest cewa zai rika bayyanawa...

Shugaba Buhari ya Nemi Majalisa ta ƙara Yawan Kuɗin Tallafin Man Fetur na Kasafin...

0
Shugaba Buhari ya Nemi Majalisa ta ƙara Yawan Kuɗin Tallafin Man Fetur na Kasafin Kuɗin 2022   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nemi majalisar tarayyar ƙasar ta ƙara yawan kuɗin tallafin man fetur na kasafin kuɗin 2022 daga biliyan 442 zuwa...

Mun Tafka Mummunar Asara Mai Yawa a Yaƙin da mu ka ƙaddamar a Ukaraine...

0
Mun Tafka Mummunar Asara Mai Yawa a Yaƙin da mu ka ƙaddamar a Ukaraine - Rasha   Rasha ta yarda cewa ta "mummunan asara kuma mai yawa" a yaƙin da ta ƙaddamar a Ukaraine, yayin da mamayar ke shiga kwana na...

Shugaba Buhari ya Karɓi Rahoton Kwamatin yi wa Tsarin Raba kuɗin Haraji kwaskwarima

0
Shugaba Buhari ya Karɓi Rahoton Kwamatin yi wa Tsarin Raba kuɗin Haraji kwaskwarima Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya karɓi wani rahoto da ya ba shi shawara kan yadda za a yi wa tsarin raba kuɗaɗen shiga tsakanin gwamnatin tarayya da...

Gwamna Matawalle ya Raba wa Sarakunan Gargajiya da ke Jaharsa Manyan Motocin Alfarma 260

0
Gwamna Matawalle ya Raba wa Sarakunan Gargajiya da ke Jaharsa Manyan Motocin Alfarma 260 Gwamnan Jihar Zamfara a arewacin Najeriya, Bello Matawalle, ya raba wa sarakunan gargajiya da ke jihar manyan motocin alfarma. Rahoton da kafar Channels TV ta ruwaito ya...

Tabbas an Kai Hari Kan Sansanin Sojoji a Kaduna – Lai Mohammed

0
Tabbas an Kai Hari Kan Sansanin Sojoji a Kaduna - Lai Mohammed Ministan Yaɗa Labarai a Najeriya Lai Mohammed ya tabbatar da kai hari kan sansanin sojan ƙasar da 'yan bindiga suka kai a Jihar Kaduna. Ministan ya ce duk da...

Shirin Humanitarian Open House: Yadda Ma’aikatar ta Baiwa Dubban Mutane Mamaki Dangane da Aiyukan...

0
Shirin Humanitarian Open House: Yadda Ma'aikatar ta Baiwa Dubban Mutane Mamaki Dangane da Aiyukan da ta Cimma   A ranar 22 ga Maris, 2022 ne dubban ‘yan Najeriya suka rasa abin faɗa game da ayyukan Ma’aikatar kula da harkokin jin kai,...

‘Yan Najeriya Miliyan biyu za su Fara Karbar N5000 Daga Watan Yuni – Gwamnatin...

0
'Yan Najeriya Miliyan biyu za su Fara Karbar N5000 Daga Watan Yuni - Gwamnatin Tarayya   Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ‘yan Najeriya miliyan biyu za su fara karbar Naira dubu biyar-biyar daga watan Yuni, a matsayin tsabar ƙudi na...

Gwamnoni da Shugabannin Majalisa za su Gana Kan Matsalolin Tsaro

0
 Gwamnoni da Shugabannin Majalisa za su Gana Kan Matsalolin Tsaro Gwamnonin Najeriya 36 za su yi ganawar gaggawa domin dinke matsalolin da suka addabi kasar nan. Hakazalika, a ganawar tasu, shugabannin majalisu daga jihohi za su halarta, duk dai domin nemo...

Gwamnatin Tarayya ta Dakatar da Biyan Albashin Ma’aikata 3,000

0
Gwamnatin Tarayya ta Dakatar da Biyan Albashin Ma'aikata 3,000   Gwamnatin Najeriya ta ce ta gano ma'aikata 1,500 da suka gabatar da takardun shaidar ɗaukar aiki na boge ga kwamatin da ta kafa na tantance ma'aikata. Shugabar Ma'aikatan Gwmanatin Tarayya, Folashade Yemi-Esan,...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta