Home SIYASA Page 79

SIYASA

Ɗan takarar Gwamna a PDP a Jahar Osun ya yi Murabus Daga Jam’iyyar

0
Ɗan takarar Gwamna a PDP a Jahar Osun ya yi Murabus Daga Jam'iyyar   Ɗan takarar gwamna a zaɓen fidda gwani na jam'iyyar PDP a jihar Osun ya yi murabus daga kasancewarsa mamba. Dakta Akin Ogunbiyi, jigo a PDP reshen Osun ya...

Ma’ikatar Jin Kai da Agaji ta Kaddamar da Siyasar Kasa Akan IDP Kunshe da...

0
Ma'ikatar Jin Kai da Agaji ta Kaddamar da Siyasar Kasa Akan IDP Kunshe da Kafafen Yaɗa Labarai Zuwa shirin Budaddiyar Gida na Ma'aikatar Ministan kula harkokin jin kai agajin gaggawa da inganta rayuwar al'umma, Sadiya Umar Farouq ta kaddamar da...

Gwamna Ortom ya Caccaki APC Kan Yadda Tsofaffi Suke Shirin Tsayawa Takara a Jam’iyyar

0
Gwamna Ortom ya Caccaki APC Kan Yadda Tsofaffi Suke Shirin Tsayawa Takara a Jam’iyyar Gwamna Samuel Ortom na Jihar Binuwai ya shawarci ‘yan Najeriyan da suka zarce shekaru 70 da haihuwa da su hakura da takarar shugaban kasa. Kamar yadda ya...

Rikicin Rasha da Ukraine: Kada Wanda ya ci ko Sha Wani Abu a Wajen...

0
Rikicin Rasha da Ukraine: Kada Wanda ya ci ko Sha Wani Abu a Wajen Taron Neman Zaman Lafiya - Ministan Ukraine   Ministan harkokin wajen Ukraine, Dmytro Kuleba, ya bai wa mahalarta taron tattaunawar da ake yi da Rasha shawara cewa...

Abubuwan da Zan Cimma Idan na Zama Shugaban Kasa a 2023 – Gwamna Wike

0
Abubuwan da Zan Cimma Idan na Zama Shugaban Kasa a 2023 - Gwamna Wike   Gwamnan jihar Ribas, ya bayyana abubuwan da yake so ya cimma idan ya zama shugaban kasa a zaben 2023. Ya bayyana cewa, yana da yakinin dawo da...

Shugaba Buhari ya ta ya Tinubu Murnar Cika Shekaru 70 da Haihuwa

0
Shugaba Buhari ya ta ya Tinubu Murnar Cika Shekaru 70 da Haihuwa   Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, jigon jam’iyyar APC kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, zai cika shekaru 70 a ranar Talata, 29 ga Maris. Gabanin bikin zagayowar ranar...

Shugabannin da Suka yi Nasara a Zaben Jam’iyyar APC

0
Shugabannin da Suka yi Nasara a Zaben Jam'iyyar APC   Wasu ba su samu yadda suke so a wajen zaben shugabannin jam’iyyar APC na kasa da aka yi ba. Daga cikin wadanda sakamakon zaben ya yi masu kyau dai akwai mafi yawan...

2023: Gwamna Yahaya Bello ya Magantu a Kan Wanda ya Kamata ya Gaji Shugaba...

0
2023: Gwamna Yahaya Bello ya Magantu a Kan Wanda ya Kamata ya Gaji Shugaba Buhari   Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya magantu a kan wanda ya kamata ya mallaki tikitin takarar shugaban kasa na APC a zaben 2023. Bello ya ce...

Shugaban NITDA ya Halarci Babban Taron Jam’iyyar APC da ke Gudana Yau

0
Shugaban NITDA ya Halarci Babban Taron Jam'iyyar APC da ke Gudana Yau   Mai girma shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), kana kuma sakataren kwamitin sadarwar zamani, na babban taron ƙasa na jam'iyyar APC, Malam Kashf Inuwa Abdullahi,...

Shugaba Buhari ya Bukaci Mambobin APC da su ci gaba da Hada Kansu Sannan...

0
Shugaba Buhari ya Bukaci Mambobin APC da su ci gaba da Hada Kansu Sannan su Marawa Sabon Shugabancin Jam'iyyar Baya   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shawarci Sanata Adamu Abdullahi da ya duba cancanta sama da komai wajen zabar yan takara...

Labarai

Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai