Shugaba Buhari ya ta ya Tinubu Murnar Cika Shekaru 70 da Haihuwa
Shugaba Buhari ya ta ya Tinubu Murnar Cika Shekaru 70 da Haihuwa
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, jigon jam’iyyar APC kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, zai cika shekaru 70 a ranar Talata, 29 ga Maris.
Gabanin bikin zagayowar ranar...
Shugabannin da Suka yi Nasara a Zaben Jam’iyyar APC
Shugabannin da Suka yi Nasara a Zaben Jam'iyyar APC
Wasu ba su samu yadda suke so a wajen zaben shugabannin jam’iyyar APC na kasa da aka yi ba.
Daga cikin wadanda sakamakon zaben ya yi masu kyau dai akwai mafi yawan...
2023: Gwamna Yahaya Bello ya Magantu a Kan Wanda ya Kamata ya Gaji Shugaba...
2023: Gwamna Yahaya Bello ya Magantu a Kan Wanda ya Kamata ya Gaji Shugaba Buhari
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya magantu a kan wanda ya kamata ya mallaki tikitin takarar shugaban kasa na APC a zaben 2023.
Bello ya ce...
Shugaban NITDA ya Halarci Babban Taron Jam’iyyar APC da ke Gudana Yau
Shugaban NITDA ya Halarci Babban Taron Jam'iyyar APC da ke Gudana Yau
Mai girma shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), kana kuma sakataren kwamitin sadarwar zamani, na babban taron ƙasa na jam'iyyar APC, Malam Kashf Inuwa Abdullahi,...
Shugaba Buhari ya Bukaci Mambobin APC da su ci gaba da Hada Kansu Sannan...
Shugaba Buhari ya Bukaci Mambobin APC da su ci gaba da Hada Kansu Sannan su Marawa Sabon Shugabancin Jam'iyyar Baya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shawarci Sanata Adamu Abdullahi da ya duba cancanta sama da komai wajen zabar yan takara...
2023: Kudi na ke Bukata ba Kujerar Shugaban Kasa ba – Rotimi Amaechi ga...
2023: Kudi na ke Bukata ba Kujerar Shugaban Kasa ba - Rotimi Amaechi ga Magoya Bayansa
Rotimi Amaechi, Ministan Sufuri (Dan Amanar Daura) ya shaida wa magoya bayansa cewa shi fa yanzu kudi kawai ya ke bukata domin ya kula...
Sanata Abdullahi Adamu ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC
Sanata Abdullahi Adamu ya Zama Sabon Shugaban Jam'iyyar APC
Sanata Abdullahi Adamu ya zama sabon shugaban jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Gwamnan Jigawa Muhammadu Badaru ne ya sanar da hakan a yayin babban taron jam'iyyar bayan duka waɗanda suke takarar...
Gwamnatin Tarayya ta Amince Kan Horar da Mutane 50,000 Waɗanda Basu Kammala Cin Gajiyar...
Gwamnatin Tarayya ta Amince Kan Horar da Mutane 50,000 Waɗanda Basu Kammala Cin Gajiyar Shirin N-Power ba
Gwamnatin tarayya ta amince da daukar wasu Hukumomin ta guda hudu domin horar da ma’aikatan N-Power 50,000 wadanda ba su kammala cin gajiyar...
Maslaha za a Bai wa Fifiko Wajen Zaɓan Shugaban APC – Garba Shehu
Maslaha za a Bai wa Fifiko Wajen Zaɓan Shugaban APC - Garba Shehu
Ga alama batun zaɓen shugaban APC ta hanyar maslaha zai yi wuya, inda wasu ƴan takara har zuwa ranar babban taron jam’iyyar ba su janye ba.
Jam’iyyar APC...
Kotun Koli a Najeriya ta Tabbatar da Soke Rajistar Jam’iyyun Siyasa 22
Kotun Koli a Najeriya ta Tabbatar da Soke Rajistar Jam'iyyun Siyasa 22
Abuja Kotun koli a Najeriya ta tabbatar da hukuncin soke rajistar wasu jam’iyyun siyasa 22 da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi a shekarun...





















