Home SIYASA Page 81

SIYASA

Gwamna Obaseki ya Kori Ma’aikata 513 Daga Bakin Aiki

0
Gwamna Obaseki ya Kori Ma'aikata 513 Daga Bakin Aiki   Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya amince da korar ma'aikata 513 daga bakin aiki waɗan da ke sashin harkokin wasanni. A wani kundi mai ɗauke da sanarwan korar ma'aikatan, gwamnan ya ce...

Da Fadin Cigaba a Baki Zai Kawo Cigaba, da Mun Kasance Kasa Mafi Cigaba...

0
Da Fadin Cigaba a Baki Zai Kawo Cigaba, da Mun Kasance Kasa Mafi Cigaba a Duniya - Tinubu   Jigon jam'iyyar APC, Bola Tinubu, ya bayyana cewa lokaci ya yi da ya kamata yan Najeriya su fadawa juna gaskiya. Asiwaju Bola Tinubu,...

Shugaban APC: Girmamawan da Gwamnoni ke wa Shugaba Buhari Yasa Suke Amince da Zaɓinsa...

0
Shugaban APC: Girmamawan da Gwamnoni ke wa Shugaba Buhari Yasa Suke Amince da Zaɓinsa - Gwamna Abdullahi Sule   Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce girmamawan da gwamnoni ke wa Buhari yasa suka amince da zaɓinsa. An kai ruwa rana...

Fadar Vatican za ta Iya Taka Rawa Wajen Kawo Karshen Yakin da Rasha Take...

0
Fadar Vatican za ta Iya Taka Rawa Wajen Kawo Karshen Yakin da Rasha Take yi da mu - Shugaban Ukraine   Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky ya yi magana da Fafaroma Francis sanna ya ce fadar Vatican za ta iya taka rawa...

Ma’aikatar Bada Agaji ta Kafa Cibiyoyi Takwas Domin Kula da Wadanda su ke Sansanin...

0
Ma’aikatar Bada Agaji ta Kafa Cibiyoyi Takwas Domin Kula da Wadanda su ke Sansanin Gudun Hijira a Garuruwan Zamfara - Kwamishinan Jahar   Gwamatin Zamfara ta na dawainiya da mutane fiye da 700, 000 da matsalar rashin tsaro ta shafe su. Ibrahim...

Bayan Tsige ‘Yan Majalisa 20: ‘Yan Sanda Sun Mamaye Harabar Majalisar Dokokin Jahar Cross...

0
Bayan Tsige 'Yan Majalisa 20: 'Yan Sanda Sun Mamaye Harabar Majalisar Dokokin Jahar Cross River An tsaurara matakan tsaro a harabar majalisar dokokin jihar Cross River. Hakan ya biyo bayan tsige yan majalisa 20 da babbar kotun tarayya da ke Abuja...

APC Zuwa PDP: Masoyin ɗan Siyasa ya Salwanta Rayuwarsa Gurin Murnar Sauya Shekar Uban...

0
APC Zuwa PDP: Masoyin ɗan Siyasa ya Salwanta Rayuwarsa Gurin Murnar Sauya Shekar Uban Gidansa a Abuja Wani masoyi ɗan gani kasheni na shugaban karamar hukuma a Abuja ya rasa rayuwarsa sanadiyyar hatsarin mota. Mutumin ya rasu ne yayin da suke...

Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m

0
Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m Zulum ya yiwa leburori masu aikin kwasan lodin kaya a Bolori Stores goma ta alkhairi ranar Litinin. Leburori sama da dari takwas sun samu kudi duba hamsin zuwa dubu dari don jan jari. Daya...

Tsohon Firaministan Mali Soumeylou Boubeye Maiga ya Mutu

0
Tsohon Firaministan Mali Soumeylou Boubeye Maiga ya Mutu Tsohon firaministan Mali Soumeylou Boubèye Maïga - wanda ke fuskantar shari'a saboda tuhumar da ake masa ta cin hanci da rashawa - ya mutu yana mai shekara 67 da haihuwa. Mista Maiga ya...

Na Janye  Daga Neman Takarar  Shugbancin Jam’iyyar APC – Ali Modu Sheriff

0
Na Janye  Daga Neman Takarar  Shugbancin Jam'iyyar APC - Ali Modu Sheriff   Tsohon gwamnan Borno da ke arewa maso gabas, Ali Modu Sheriff, ya ce ya janye daga takarar neman shugbancin jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Modu Sheriff ya faɗa...

Labarai

Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai