Home Taska Page 12

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Ababen Fashewa: Mutane 20 Sun Mutu a Lebanon

0
Ababen Fashewa: Mutane 20 Sun Mutu a Lebanon   M'aikatar lafiya a Lebanon ta ce aƙalla mutum 20 ne suka mutu a rana ta biyu da ƙarin ababen fashewa suka tashi a na'urorin sadarwar da mayaƙan Hezbollah ke amfani da su,...

Ambaliyar Ruwa ta Hallaka Mutane 20,ta Lalata Gine-Gine da Gadoji a Sassan Turai

0
Ambaliyar Ruwa ta Hallaka Mutane 20,ta Lalata Gine-Gine da Gadoji a Sassan Turai Shugabar hukumar gudanarwar Tarayyar Turai, Ursula von der Leyen za ta gana da Firaiministocin ƙasashen Poland da Austria da Slovakia da kuma Jamhuriyar Czech, domin tattauna shirin...

Tinubu na ƙoƙari Wajen Magance Matsalar Cin Hancin da Rashawar da aka yi a...

0
Tinubu na ƙoƙari Wajen Magance Matsalar Cin Hancin da Rashawar da aka yi a Baya - Sarkin Minna   Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago ya ce shugaban ƙasa Bola Tinubu ya yi bakin ƙoƙarinsa wajen ƙwato kuɗaɗen da aka sace...

Dole Musulmi da Kirista su Haɗa ƙarfi da ƙarfe Wajen Goya wa Falasɗinawa Baya...

0
Dole Musulmi da Kirista su Haɗa ƙarfi da ƙarfe Wajen Goya wa Falasɗinawa Baya - Fani-Kayode Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Saman Najeriya, Cif Femi Fani-Kayode ya ce dole Musulmi da Kirista baki ɗaya su haɗa ƙarfi da ƙarfe wajen goya...

An Jiyo ƙarar Harbe-Harbe Lokacin da EFCC Suka je Kama Yahaya Bello

0
An Jiyo ƙarar Harbe-Harbe Lokacin da EFCC Suka je Kama Yahaya Bello A daren jiya Laraba ne jami'an hukumar EFCC suka kai samame gidan gwamnatin Kogi da ke Abuja domin kama tsohon Gwamnan Kogi Yahaya Bello a Unguwar Asokoro da...

DSS ta yi ƙarin Haske Kan Mamaye Ofishin SERAP

0
DSS ta yi ƙarin Haske Kan Mamaye Ofishin SERAP   Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta yi ƙarin haske kan dalilan da suka sa jami’anta suka mamaye ofishin ƙungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin ƙasa (SERAP) a Abuja ranar...

Ambaliyar Ruwa ta Tilasta wa Dubban Mutane Barin Muhallansu a Borno

0
Ambaliyar Ruwa ta Tilasta wa Dubban Mutane Barin Muhallansu a Borno   Ambaliyar ruwa ta tilasta wa dubban mutane barin muhallansu a Maidguri, babban birnin jihar Borno. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne bayan da madatsar ruwa ta Alau ta...

DSS ta Sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa, Ajaero

0
DSS ta Sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa, Ajaero   Hukumar Tsaro ta DSS ta sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC), Joe Ajaero, kimanin mintoci 35 kafin cikar wa’adin da ƙungiyar ta bayar. A cikin dare ne dai hukumar ta sako...

Babu ɗan Bindigar da ya yi Awon Gaba da ni -Sheikh Yabo

0
Babu ɗan Bindigar da ya yi Awon Gaba da ni -Sheikh Yabo   Sheikh Muhammad Bello Yabo, fitaccen malamin Musulunci a Jihar Sakkwato, ya ƙaryata rade-radin da ke yawo cewa ’yan bindiga sun yi garkuwa da shi. A hirar ta musamman da...

Kogin Nilu: An Fara Takun Saka Tsakanin Habasha da Masar

0
Kogin Nilu: An Fara Takun Saka Tsakanin Habasha da Masar   Habasha ta zargi Masar da ƙoƙarin ci gaba da yin iƙirarin mallakar kogin Nilu yayin da zaman ɗar-ɗar ke daɗa ƙaruwa tsakanin ƙasashen biyu. Cikin wata wasiƙa da ta aike wa...
- Advertisement -
Latest News
Ana Buƙatar Sama da Dala Biliyan 50 Domin Sake Gina GazaJerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙiraJami'ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudiƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu TsigaMajalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin JiharGwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar CaraboaTakar Dakon Man Fetur ta ƙone a AdamawaHukumar NAHCON ta ƙara Wa'adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsaye a KatsinaAbin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da Al’umma Baki ɗaya - Sanata GojeAn Kashe Sama da Jami'an Tsaro 326 - RahotoMajalisar Kano ta Soki Tsarin Rusau da ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 4A Shirye Nake na Tattauna Kai Tsaye da Shugaban Rasha - ZelenskySaudiyya ta yi Watsi da Duk Wani Yunƙuri na Kwashe Falsɗinawa daga Gaza