Ababen Fashewa: Mutane 20 Sun Mutu a Lebanon
Ababen Fashewa: Mutane 20 Sun Mutu a Lebanon
M'aikatar lafiya a Lebanon ta ce aƙalla mutum 20 ne suka mutu a rana ta biyu da ƙarin ababen fashewa suka tashi a na'urorin sadarwar da mayaƙan Hezbollah ke amfani da su,...
Ambaliyar Ruwa ta Hallaka Mutane 20,ta Lalata Gine-Gine da Gadoji a Sassan Turai
Ambaliyar Ruwa ta Hallaka Mutane 20,ta Lalata Gine-Gine da Gadoji a Sassan Turai
Shugabar hukumar gudanarwar Tarayyar Turai, Ursula von der Leyen za ta gana da Firaiministocin ƙasashen Poland da Austria da Slovakia da kuma Jamhuriyar Czech, domin tattauna shirin...
Tinubu na ƙoƙari Wajen Magance Matsalar Cin Hancin da Rashawar da aka yi a...
Tinubu na ƙoƙari Wajen Magance Matsalar Cin Hancin da Rashawar da aka yi a Baya - Sarkin Minna
Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago ya ce shugaban ƙasa Bola Tinubu ya yi bakin ƙoƙarinsa wajen ƙwato kuɗaɗen da aka sace...
Dole Musulmi da Kirista su Haɗa ƙarfi da ƙarfe Wajen Goya wa Falasɗinawa Baya...
Dole Musulmi da Kirista su Haɗa ƙarfi da ƙarfe Wajen Goya wa Falasɗinawa Baya - Fani-Kayode
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Saman Najeriya, Cif Femi Fani-Kayode ya ce dole Musulmi da Kirista baki ɗaya su haɗa ƙarfi da ƙarfe wajen goya...
An Jiyo ƙarar Harbe-Harbe Lokacin da EFCC Suka je Kama Yahaya Bello
An Jiyo ƙarar Harbe-Harbe Lokacin da EFCC Suka je Kama Yahaya Bello
A daren jiya Laraba ne jami'an hukumar EFCC suka kai samame gidan gwamnatin Kogi da ke Abuja domin kama tsohon Gwamnan Kogi Yahaya Bello a Unguwar Asokoro da...
DSS ta yi ƙarin Haske Kan Mamaye Ofishin SERAP
DSS ta yi ƙarin Haske Kan Mamaye Ofishin SERAP
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta yi ƙarin haske kan dalilan da suka sa jami’anta suka mamaye ofishin ƙungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin ƙasa (SERAP) a Abuja ranar...
Ambaliyar Ruwa ta Tilasta wa Dubban Mutane Barin Muhallansu a Borno
Ambaliyar Ruwa ta Tilasta wa Dubban Mutane Barin Muhallansu a Borno
Ambaliyar ruwa ta tilasta wa dubban mutane barin muhallansu a Maidguri, babban birnin jihar Borno.
Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne bayan da madatsar ruwa ta Alau ta...
DSS ta Sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa, Ajaero
DSS ta Sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa, Ajaero
Hukumar Tsaro ta DSS ta sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC), Joe Ajaero, kimanin mintoci 35 kafin cikar wa’adin da ƙungiyar ta bayar.
A cikin dare ne dai hukumar ta sako...
Babu ɗan Bindigar da ya yi Awon Gaba da ni -Sheikh Yabo
Babu ɗan Bindigar da ya yi Awon Gaba da ni -Sheikh Yabo
Sheikh Muhammad Bello Yabo, fitaccen malamin Musulunci a Jihar Sakkwato, ya ƙaryata rade-radin da ke yawo cewa ’yan bindiga sun yi garkuwa da shi.
A hirar ta musamman da...
Kogin Nilu: An Fara Takun Saka Tsakanin Habasha da Masar
Kogin Nilu: An Fara Takun Saka Tsakanin Habasha da Masar
Habasha ta zargi Masar da ƙoƙarin ci gaba da yin iƙirarin mallakar kogin Nilu yayin da zaman ɗar-ɗar ke daɗa ƙaruwa tsakanin ƙasashen biyu.
Cikin wata wasiƙa da ta aike wa...