Home Taska Page 13

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Gwamnatin Zamfara ta yi Afuwa ga Fursunoni 31

0
Gwamnatin Zamfara ta yi Afuwa ga Fursunoni 31   Jihar Zamfara - Gwamnatin jihar Zamfara ta yi afuwa ga wasu fursunoni da ke gidan gyaran hali na Gusau. Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa dole a saka ido ga kurkuku musamman yadda...

Badakalar N5.78bn: EFCC ta Sake Gurfanar da Tsohon Gwamana, Abdulfattah a Gaban Kotu

0
Badakalar N5.78bn: EFCC ta Sake Gurfanar da Tsohon Gwamana, Abdulfattah a Gaban Kotu   Jihar Kwara - Hukumar yaƙi da yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), ta sake shigar da wasu sababbin tuhume-tuhume guda 14 kan zargin almundahanar N5.78bn...

Ba da Gangan Aka ƙi Kula da Tawagar Super Eagles ba, Duk da mu...

0
Ba da Gangan Aka ƙi Kula da Tawagar Super Eagles ba, Duk da mu ma an yi Mana Hakan a Najeriya - LFF   Hukumar ƙwallon ƙafa ta Libya (LFF) ta ce ba da gangan aka bar tawagar Super Eagles ta...

Tireloli Sun Murkushe Masu Keke Napep, Mutane 6 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata

0
Tireloli Sun Murkushe Masu Keke Napep, Mutane 6 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata   Jihar Oyo - Aƙalla mutane shida ne aka tabbatar da rasuwarsu yayin da wasu mutum biyar suka jikkata a wani hatsarin da mota ya auku a jihar...

‘Yan Ta’adda Sun Aika Kasurgurmin ‘Dan Bindiga Lahira a Jihar Zamfara

0
'Yan Ta'adda Sun Aika Kasurgurmin 'Dan Bindiga Lahira a Jihar Zamfara   Jihar Zamfara - Rikici ya balle tsakanin dabar Gurgun Daji da wata dabar daban, wanda ya jawo hallaka daya daga cikin jagororin yan ta'adda da su ka addabi mazauna...

Cutar Kwalara ta Kashe Mutane 672 a Sudan

0
Cutar Kwalara ta Kashe Mutane 672 a Sudan   Kwalara ta kashe aƙalla mutum 672 daga cikin 24,00 da suka kamu da cutar a Sudan. Wata jaridar birnin Paris, Sudan Tribune, ta ce an samu ɓarkewar kwalarar ne a jihohin Sennar da...

AFCON 2025: Ba za mu Buga Wasa da Libya ba – Super Eagles

0
AFCON 2025: Ba za mu Buga Wasa da Libya ba - Super Eagles   Kyaftin ɗin tawagar ƙwallon ƙafa ta Najeriya - Super Eagles, William Troost-Ekong ya ce shi da ƴanwasan ƙasar sun yanke shawarar cewa ba za su buga wasa...

Harin Soji ya Kashe Mutane 23 a Sudan

0
Harin Soji ya Kashe Mutane 23 a Sudan   Harin rundunar sojin Sudan ya kashe mutane aƙalla 23 da kuma raunata wasu fiye da 40 a kudancin birnin Khartoum. An kai harin ne a kan babban sansanin mayaƙan RSF a kudancin Khartoum,...

An Fara Sayar da Buhun Shinkafa a Kan N40,000

0
An Fara Sayar da Buhun Shinkafa a Kan N40,000   Jihar Ogun - Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin sayar da shinkafa a farashi mai rahusa a jihohin Najeriya. Rahotanni sun nuna cewa a ranar Alhamis ne aka ƙaddamar da shirin a...

Ku Daina Tsine wa Shugabanni duk Yadda Abubuwa Suka Lalace – Sarkin Musulmai

0
Ku Daina Tsine wa Shugabanni duk Yadda Abubuwa Suka Lalace - Sarkin Musulmai   Mai alfarma Sarkin Sokoto, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya yi kira ga ƴan Najeriya da cewa da su riƙa yi wa shugabannin ƙasar addu'a duk yanayin da...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno