Home Taska Page 13

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Bambanci Tsakanin TCN da NEPA: Togo da Benin na Samun Wutar sa’a 24 Daga...

0
Bambanci Tsakanin TCN da NEPA: Togo da Benin na Samun Wutar sa'a 24 Daga Najeriya   Manajan darakta kuma babban jami'in gudanarwa na Hukumar Rarraba wutar lantarkin Najeriya TCN, Sule Abdulaziz ya ce ƙasashen Togo da Benin suna samun wutar lantarki...

‘Yan Sanda Sun Kama Dattijuwa Mai Shekaru 54 da Harsasai 350

0
'Yan Sanda Sun Kama Dattijuwa Mai Shekaru 54 da Harsasai 350   Yobe-Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe ta ce ta kama wata Hamsatu Modu mai shekaru 54 dauke da harsasan bindiga 350. An rahoto cewa 'yan sanda sun cafke dattijuwar ne a...

Gwamnatin Zamfara ta yi Afuwa ga Fursunoni 31

0
Gwamnatin Zamfara ta yi Afuwa ga Fursunoni 31   Jihar Zamfara - Gwamnatin jihar Zamfara ta yi afuwa ga wasu fursunoni da ke gidan gyaran hali na Gusau. Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa dole a saka ido ga kurkuku musamman yadda...

Badakalar N5.78bn: EFCC ta Sake Gurfanar da Tsohon Gwamana, Abdulfattah a Gaban Kotu

0
Badakalar N5.78bn: EFCC ta Sake Gurfanar da Tsohon Gwamana, Abdulfattah a Gaban Kotu   Jihar Kwara - Hukumar yaƙi da yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), ta sake shigar da wasu sababbin tuhume-tuhume guda 14 kan zargin almundahanar N5.78bn...

Ba da Gangan Aka ƙi Kula da Tawagar Super Eagles ba, Duk da mu...

0
Ba da Gangan Aka ƙi Kula da Tawagar Super Eagles ba, Duk da mu ma an yi Mana Hakan a Najeriya - LFF   Hukumar ƙwallon ƙafa ta Libya (LFF) ta ce ba da gangan aka bar tawagar Super Eagles ta...

Tireloli Sun Murkushe Masu Keke Napep, Mutane 6 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata

0
Tireloli Sun Murkushe Masu Keke Napep, Mutane 6 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata   Jihar Oyo - Aƙalla mutane shida ne aka tabbatar da rasuwarsu yayin da wasu mutum biyar suka jikkata a wani hatsarin da mota ya auku a jihar...

‘Yan Ta’adda Sun Aika Kasurgurmin ‘Dan Bindiga Lahira a Jihar Zamfara

0
'Yan Ta'adda Sun Aika Kasurgurmin 'Dan Bindiga Lahira a Jihar Zamfara   Jihar Zamfara - Rikici ya balle tsakanin dabar Gurgun Daji da wata dabar daban, wanda ya jawo hallaka daya daga cikin jagororin yan ta'adda da su ka addabi mazauna...

Cutar Kwalara ta Kashe Mutane 672 a Sudan

0
Cutar Kwalara ta Kashe Mutane 672 a Sudan   Kwalara ta kashe aƙalla mutum 672 daga cikin 24,00 da suka kamu da cutar a Sudan. Wata jaridar birnin Paris, Sudan Tribune, ta ce an samu ɓarkewar kwalarar ne a jihohin Sennar da...

AFCON 2025: Ba za mu Buga Wasa da Libya ba – Super Eagles

0
AFCON 2025: Ba za mu Buga Wasa da Libya ba - Super Eagles   Kyaftin ɗin tawagar ƙwallon ƙafa ta Najeriya - Super Eagles, William Troost-Ekong ya ce shi da ƴanwasan ƙasar sun yanke shawarar cewa ba za su buga wasa...

Harin Soji ya Kashe Mutane 23 a Sudan

0
Harin Soji ya Kashe Mutane 23 a Sudan   Harin rundunar sojin Sudan ya kashe mutane aƙalla 23 da kuma raunata wasu fiye da 40 a kudancin birnin Khartoum. An kai harin ne a kan babban sansanin mayaƙan RSF a kudancin Khartoum,...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta