Idan Malamai Basu Fadawa Shugabanni Gaskiya a Munbari ba, a Ina Zasu Fada ?
Idan Malamai Basu Fadawa Shugabanni Gaskiya a Munbari ba, a Ina Zasu Fada ?
Ita gaskiya, gaskiya ce indai gaskiyar ce.
Yayin da aka tozarta gaskiya, ko kuma sai an zabi wanda za'a gayawa gaskiya ma'ana sai masu rauni (Talakawa) za'a...
‘Yan Ta’addan na Hira da Gidajen Rediyo da Jaridu Cikin Harshen Hausa, Amma Har...
'Yan Ta'addan na Hira da Gidajen Rediyo da Jaridu Cikin Harshen Hausa, Amma Har Yanzu ba su San Yadda Hukumomi za su Kama su ba - Shehu Sani
Tsohon dan majalisar dokoki daga Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana...
Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna: Harin Wannan Lokaci ya Bambanta – El-Rufai
Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna: Harin Wannan Lokaci ya Bambanta - El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya, Nasir Ahmed El-Rufai ya ce 'yan Boko Haram ne suka tsara tare da aiwatar da hari kan jirgin kasa a Abuja...
NITDA ta Ƙaddamar da Shirinta na Noman Zamani a Birnin Tarayya Abuja
NITDA ta Ƙaddamar da Shirinta na Noman Zamani a Birnin Tarayya Abuja
Hukumar (NITDA) ƙarƙashin jagorancin Malam Kashif Inuwa Abdullahi, (CCIE), bisa kulawar ma'aikatar sadarwa da tattalin arziƙin zamani, ƙarƙashin jagorancin Farfesa Isah Ali Ibrahim Pantami, (FNCS, FBCS, FIIM), yau...
Kadan Daga Cikin Wadanda Suka Rasa Rayukansu a Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna
Kadan Daga Cikin Wadanda Suka Rasa Rayukansu a Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna
A ranar 28 ga watan Maris ɗin 2022 ne wasu ƴan bindiga suka dasa bam a kan hanyar da jirgin ƙasa yake wucewa daga Abuja zuwa Kaduna.
Bayan...
Kwale-Kwale ya Nutse da Mutane 20 Yayin da Suke Kokarin Guduwa Daga Harin ‘Yan...
Kwale-Kwale ya Nutse da Mutane 20 Yayin da Suke Kokarin Guduwa Daga Harin 'Yan Bindiga a Jahar Neja
Kwale-Kwale ya kife da wasu yan gudun hijira akalla 20 yayin da suka tsere daga harin yan bindiga a yankin Munya ta...
Kotu ta Dakatar da Gwamna Ganduje Daga Rushe Shugabancin KACCIMA
Kotu ta Dakatar da Gwamna Ganduje Daga Rushe Shugabancin KACCIMA
Wata kotun tarayya da ke Jihar Kano wacce alkali Jane Esienanwan Inyang ta yi hukunci, ta dakatar da gwamna Abdullahi Umar Ganduje daga rushe shugabancin KACCIMA.
An samu rahoto akan yadda...
Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna: Na Gargadi Hukumomin Gwamnatin Tarayya Game da Yin Tafiye-Tafiyen...
Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna: Na Gargadi Hukumomin Gwamnatin Tarayya Game da Yin Tafiye-Tafiyen Dare a jirgin - Gwamna El-Rufai
Bisa ga alamu ana yar nuna yatsa tsakanin hukumomin gwamnatin tarayya da na jiha game da harin da yan ta'adda...
‘Yan Ta’adda Sun yi Ajalin Jama’a da Dama a Jahar Benue
'Yan Ta'adda Sun yi Ajalin Jama'a da Dama a Jahar Benue
Sabon farmakin 'yan ta'adda a garun Naka da ke karamar hukumar Gwer ta jihar Benue ya yi ajalin jama'a masu yawa.
An gano cewa miyagun sun bayyana da yawansu a...
Jirgin Kasa na Kaduna-Abuja: Minista Sadiya Umar Farouq ta Jajantawa Waɗanda Harin ya Rutsa...
Jirgin Kasa na Kaduna-Abuja: Minista Sadiya Umar Farouq ta Jajantawa Waɗanda Harin ya Rutsa da su
Ministan kula da Harkokin jin kai agajin gaggawa da inganta rayuwar al'umma, Sadiya Umar Farouq ta aika sakon ta’aziyya zuwa ga iyalan waɗanda suka...