Nasarawa: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci, Sun yi Awon Gaba da Wasu Masallata
Nasarawa: 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci, Sun yi Awon Gaba da Wasu Masallata
Ana tsakiyan Ibada, bata gari cikin al'umma sun yi aika-aika
Masu garkuwa da mutanen sun bukaci kudin fansa milyan hamsin, amma daga baya sun rage - Har...
An Gudu ba a Tsira ba: An sake Kama Bursunonin da ‘Yan Daba Suka...
An Gudu ba a Tsira ba: An sake Kama Bursunonin da 'Yan Daba Suka Saki a Jihar Edo
Rundunar 'yan sanda ta Jihar Edo a kudancin Najeriya ta kama fursuna 10 daga cikin waɗanda suka tsere daga gidajen yari...
Tsohuwar Ministar kuɗin Najeriya na dab da Zama Shugabar WTO
Tsohuwar Ministar kuɗin Najeriya na dab da Zama Shugabar WTO
Jekadun kasashe a ƙungiyar Kasuwanci ta Duniya WTO sun gabatar da sunan tsohuwar ministar kuɗin Najeriya Ngozi Okonjo-Iweala a matsayin sabuwar shugabar ƙungiyar.
Idan dai har aka zaɓi Ngozi...
Ibadan: Dalibai Na Fuskantar Tsangwama, an Saka Wuta a Ofishin Shugaban Makarantar
Ibadan: Dalibai Na Fuskantar Tsangwama, an Saka Wuta a Ofishin Shugaban Makarantar
Har yanzu, dalibai basu daina fuskantar tsangwama kan irin tufafin da suke sanyawa ba
Yayinda ake hana wasu shiga don sun sanya Hijabi, ana hana wasu shiga don bayyana...
An Damke Sojojin da Aka Kama Suna Zabgan Matasan da Suka Saba Dokar Hana...
An Damke Sojojin da Aka Kama Suna Zabgan Matasan da Suka Saba Dokar Hana Fita
Hukumar Sojin saman Najeriya ta yi tsokaci kan zargin cin zarafi da take hakkin dan Adam da aka yiwa wasu jami'anta.
Hukumar ta yi Alla-wadai da...
Adamawa: An Fara Mayar da Kayan da Aka Wawashe
Adamawa: An Fara Mayar da Kayan da Aka Wawashe
Mutanen da suka wawashe kayan gwamnati, da gidajen ajiyar abinci a jihar Adamawa sun fara mayar da kayan da suka ɗiba.
Rahotani sun ce tun jiya mutane suka fara fito...
Legas: An Kashe Wasu ‘Yan Sanda Tare da Raunata Wasu Yayin Zanga-Zangar Endsars
Legas: An Kashe Wasu 'Yan Sanda Tare da Raunata Wasu Yayin Zanga-Zangar Endsars
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce an kashe jami'anta shida tare da raunata 38 sakamakon barkewar rikici a zanga-zangar nuna adawa da cin zalin 'yan sanda...
Abuja: Hukumar NSCDC ta Sallami Hafsan da Aka Gani a Bidiyo Yana Wawason Kayan...
Abuja: Hukumar NSCDC ta Sallami Hafsan da Aka Gani a Bidiyo Yana Wawason Kayan Abinci
Jami'in NSCDC ya rasa aikinsa sakamakon satan kayan abincin COVID-19 a Abuja
A ranar Litinin bata gari suka fasa runbun abinci a unguwar Gwagwalada sukayi wawason...
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Legas ta Sake Rikicewa #ENDSARS
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Legas ta Sake Rikicewa #ENDSARS
An lalata motocin BRT da dama a Lagos ranar Talata, 27 Oktoban shekarar 2020 - Yan tawayen sun aikata barnar tasu a Mil 2 wani bangare na jahar ta Legas
Rahotanni sun bayyana...
Kotu ta Umarci Atiku Abubakar da ya Mayar da Tsohuwar Matarsa
Kotu ta Umarci Atiku Abubakar da ya Mayar da Tsohuwar Matarsa
Babbar kotun Kubwa da ke birnin Abuja, ta umarci Abubakar Atiku da yayi gaggawar mayar wa tsohuwar matarsa yaransu 3
Abubakar Atiku, da ne ga tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya,...













