‘Yan Bindiga Sun Kashe Maigida Sunyi Garkuwa da Matarsa da ‘Yarsa a Jahar Ekiti
'Yan Bindiga Sun Kashe Maigida Sunyi Garkuwa da Matarsa da 'Yarsa a Jahar Ekiti
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki kan wasu iyalai a titin.
Ewu – Ayetoro Ekiti a jahar Ekiti An tattaro cewa...
Rundunar Sojojin Kasa ta Dakile Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Damboa...
Rundunar Sojojin Kasa ta Dakile Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Damboa a Jahar Borno
Sojojin sun ɗauki matakin gaggawa a kan wasu mayakan Boko Haram da suka yi yunkurin kai hari Damboa Dakarun sojin su.
sakar musu ruwan...
Kungiyar NANS ta Koka Kan Rashin Tsaro da Dalibai ke Fuskanta
Kungiyar NANS na Koka Kan Rashin Tsaro da Dalibai ke Fuskanta
Kungiyar dalibai a Najeriya ta bayyana bukatar ayyana 'yan bindiga a matsayin 'yan ta'adda.
Wannan na fito wa ne daga bakin shugaban NANS a ranar Lahadi 8 ga watan Agustan...
Cutar Kwalara ta Hallaka Mutane 60 a Jahar Katsina
Cutar Kwalara ta Hallaka Mutane 60 a Jahar Katsina
Cutar amai da gudawa wacce aka fi sani da kwalara ta hallaka aƙalla mutum 60 a jahar Katsina.
Kwamishinan lafiya na jahar, Yakubu Nuhu Danja, shine ya bayyana haka a wurin taron...
Dakile Hare-Haren ‘Yan Bindiga: Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Kaduna
Dakile Hare-Haren 'Yan Bindiga: Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Kaduna
Rundunar sojojin ƙasa ta Operation Save Haven ta samu nasarar dakile hare-haren yan bindiga da dama a Kaduna.
Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Samuel Aruwan, shine ya bayyana...
Shugaban Hafsun Sojoji Kasa ya Bukaci Jami’an da ke Aikin Tantance Daukar Sababbin Sojoji...
Shugaban Hafsun Sojoji Kasa ya Bukaci Jami'an da ke Aikin Tantance Daukar Sababbin Sojoji da su Kasance Masu Gaskiya da Adalci
Shugaban hafsun sojoji ya ziyarci sansanin tantance daukar ma'aikata a dajin Falgore da ke Kano.
Ya bukaci jami'an da ke...
Sassa 20 da Ake sa Ran su Zama Sababbin Jahohi a Najeriya
Sassa 20 da Ake sa Ran su Zama Sababbin Jahohi a Najeriya
Majalisar dattawa ta karbi rahoton koke daga yankuna daban-daban na Najeriya kan gyara kudin tsarin mulki.
A halin yanzu, an ware wasu sassa 20 da ake sa ran su...
‘Yan Boko da Masu Fada Aji Sune Matsalar Najeriya – Sarkin Musulmai
'Yan Boko da Masu Fada Aji Sune Matsalar Najeriya - Sarkin Musulmai
Sarkin musulmi ya bayyana cewa, 'yan boko su ne matsalar Najeriya a halin da ake ciki.
Ya bayyana haka ne a jahar Gombe yayin wani taron da ya gudana...
Abba Kyari ba Zai Shiga Amurka ba Har Sai Kotu ta Yanke Hukunci –...
Abba Kyari ba Zai Shiga Amurka ba Har Sai Kotu ta Yanke Hukunci - Ministan Shari'a
Ministan shari’a, Abubakar Malami ya tabo batun zargin da ke kan Abba Kyari.
Abubakar Malami ya ce akwai yarjejeniya tsakanin kasar Amurka da Najeriya.
Minista ya...
Janar Faruk Yahaya ya Umarci Sojojin Najeriya da su Kai Yaƙi Zuwa Maboyar ‘Yan...
Janar Faruk Yahaya ya Umarci Sojojin Najeriya da su Kai Yaƙi Zuwa Maboyar 'Yan Ta'adda da 'Yan fashi
Babban hafsan sojojin kasa (COAS), Laftana-Janar Faruk Yahaya, ya kammala rangadin kwanaki biyu na sansanin sojoji a jahar Katsina.
Kwamandan sojojin ya yi...













