Home Taska Page 7

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Rundunar ƴansandar Rivers ta Janye Jami’anta Daga Sakatariyar ƙananan Hukumomin Jihar

0
Rundunar ƴansandar Rivers ta Janye Jami'anta Daga Sakatariyar ƙananan Hukumomin Jihar   Rundunar ƴan sandar jihar Rivers ta janye jami'anta daga dukkan sakatariyar ƙananan hukumomi 23 da ke jihar, hakan na zuwa ne bayan kammala zaɓen ƙananan hukumomin tare da rantsar...

Ba na Fargaba Kan Matakin da Tinubu Zai ɗauka Wajen Yin Garambawul a Gwamnatinsa...

0
Ba na Fargaba Kan Matakin da Tinubu Zai ɗauka Wajen Yin Garambawul a Gwamnatinsa - Musawa   Ministar fasaha da raya al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa, ta ce ba ta damu da batun shirin da shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu ke...

Gwamnatin Najeriya ta Cire Haraji a Kan Iskar Gas da Man Dizil

0
Gwamnatin Najeriya ta Cire Haraji a Kan Iskar Gas da Man Dizil   Gwamnatin Najeriya ta sanar da cire harajin VAT a kan iskar gas da man dizil da sauran su. Ministan kuɗi, Wale Edun ne ya bayyana hakan a lokacin da...

Fada ya Kaure Tsakanin ƙungiyoyin Ƴan Bindiga, Ƴan Ta’adda 20 Sun Mutu

0
Fada ya Kaure Tsakanin ƙungiyoyin Ƴan Bindiga, Ƴan Ta'adda 20 Sun Mutu   Katsina - Wasu ƙungiyoyin 'yan bindiga masu adawa da juna sun yi artabu a jihar Katsina, akalla ƴan ta'adda 20 sun baƙunci lahira. Rahotanni sun nuna ƴan bindigar sun...

Ta’addanci: Lauyoyin Nnamdi Kanu sun Buƙaci Gwamnati ta Janye Zargin da Take Masa

0
Ta'addanci: Lauyoyin Nnamdi Kanu sun Buƙaci Gwamnati ta Janye Zargin da Take Masa   Lauyoyin Nnamdi Kanu, jagoran ƴan awaren Biyafara, sun buƙaci gwamnatin Najeriya ta janye zargin ta'addanci da ake masa, ko kuma a bayar da shi beli domin ya...

Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Ministan Sufurin Singapore Kan Karɓar Kyaututtuka

0
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Ministan Sufurin Singapore Kan Karɓar Kyaututtuka   Kotu a Singapore ta yanke hukuncin ɗaurin shekara ɗaya ga tsohon ministan sufurin ƙasar Subramanian Iswaran bisa samunsa da laifin rashawa da yi wa shari'a karan-tsaye -...

Jami’an Tsaro Sun Kama yan Ta’adda a Abuja

0
Jami'an Tsaro Sun Kama yan Ta'adda a Abuja   FCT, Abuja - Jami'an rudunar yan sandan kasar nan ta bankado maboyar yan ta'adda a yankin Sauka, a hanyar tashar jirgin sama da ke Abuja. Yan sandan sun yi nasarar kama wasu masu...

Gwamnatin Najeriya ta Buƙaci ƴan ƙasar Mazauna Lebanon su Fice Daga ƙasar

0
Gwamnatin Najeriya ta Buƙaci ƴan ƙasar Mazauna Lebanon su Fice Daga ƙasar   Hukumar kula da ƴan Najeriya mazauna ƙasashen waje (NIDCOM) ta shawarci ƴan ƙasar mazauna Lebanon su duba yiyuwar ficewa daga ƙasar, kasancewar har yanzu jiragen fasinja na jigala...

An Kashe Sojojin Isra’il 8 a Artabu da Hezbollah

0
An Kashe Sojojin Isra'il 8 a Artabu da Hezbollah   Isra'ila ta ce sojojinta takwas aka kashe a Lebanon yayin da dakarunta ke ci gaba da faɗa da mayaƙan Hezbollah ta ƙasa. Tun da farko rundunar sojin Isra'ila ta ce dakarunta sun...

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Dan Takarar Kansila a Kaduna

0
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Dan Takarar Kansila a Kaduna   Jihar Kaduna - Wasu yan bindiga sun kashe dan takarar kansila a mazabar Pari, a karamar hukumar Kauru, a jihar Kaduna Raymond Timothy. Shugaban karamar hukumar, Barnabas Chawai ne ya tabbatar da...
- Advertisement -
Latest News
Ana Buƙatar Sama da Dala Biliyan 50 Domin Sake Gina GazaJerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙiraJami'ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudiƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu TsigaMajalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin JiharGwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar CaraboaTakar Dakon Man Fetur ta ƙone a AdamawaHukumar NAHCON ta ƙara Wa'adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsaye a KatsinaAbin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da Al’umma Baki ɗaya - Sanata GojeAn Kashe Sama da Jami'an Tsaro 326 - RahotoMajalisar Kano ta Soki Tsarin Rusau da ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 4A Shirye Nake na Tattauna Kai Tsaye da Shugaban Rasha - ZelenskySaudiyya ta yi Watsi da Duk Wani Yunƙuri na Kwashe Falsɗinawa daga Gaza