Uganda: Korona ta Kashe Tsohon Kakakin Sojoji

 

An kwantar da tsohon sojan ne a wani asibiti a ranar Lahadi bayan koken fama da ciwon kirji da hawan jinni da ciwon siga da kuma tari.

Mai magana da yawun gwamnatin kasar Ofwono Opondo ya tabbatar da cewa tsohon sojan ya kamu da cutar.

Jam’iyyar NRM mai mulki ta bayyana Mista Bantazira a matsayin mai biyayya ga gwamnati da kuma jami’iyyarsa, wanda kuma ke mata aiki har lokacin mutuwarsa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here