Zaɓen Gwamna: Osinbajo Tare da Matarsa Sun Kaɗa ƙuri’unsu

 

Mataimakin shugaban Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo tare da mai ɗakinsa Mrs. Dolapo Osinbajo sun kaɗa ƙuri’unsu.

Mataimakin shugaban kasar tare da matarsa sun kaɗa ƙuri’un ne a zaɓen gwamna da na ‘yan majalisar dokokin jihohi da ake gudanarwa a jihohin ƙasar.

Mista Osinbajo tare da Mrs Dolapo sun kaɗa ƙuri’un ne a ƙaramar hukumar Ikenne ta jihar Ogun da ke kudu maso yammacin Najeriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here