Kano: APC na Koƙarin Hana Abba Mulki – NNPP
Kano: APC na Koƙarin Hana Abba Mulki - NNPP
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta zargi APC da yunƙurin kwace mulki ta kowane hali a jihar Kano da ke Arewa maso Yamma.
A wata sanarwa da kakakin NNPP na ƙasa ya...
Akwai Yiwuwar mu Tuntuɓi Gwamnati Domin Neman Sasanci Kan Shari’ar Nnamdi Kanu – Aloy...
Akwai Yiwuwar mu Tuntuɓi Gwamnati Domin Neman Sasanci Kan Shari'ar Nnamdi Kanu - Aloy Ajimakor
Lauyoyin jagoran ƙungiyar Ipob mai rajin kafa ƙasar Biafra, Nnamdi Kanu sun bayyana cewa akwai yiwuwar su tuntuɓi gwamnati domin neman sasanci a wajen kotu...
Bai Kamata Kwankwaso ya Riƙa Yin Kalamai Sakaka ba – APC
Bai Kamata Kwankwaso ya Riƙa Yin Kalamai Sakaka ba - APC
Jamiyyar APC mai mulki a Najeriya ta ce bai kamata tsohon gwamnan jihar Kano kuma ɗan takarar shugabancin ƙasar na jam'iyyar NNPP a zaɓen 2023 Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso...
Jam’iyyar APC ta yi Kira ga Shugaba Tinubu da ya Saka Dokar Ta-ɓaci a...
Jam'iyyar APC ta yi Kira ga Shugaba Tinubu da ya Saka Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sake yin kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sanya dokar ta-ɓaci a jihar Ribas saboda...
Maiduguri na Daga Cikin Wurare Mafi Tsaro a Najeriya – Janar Christopher Musa
Maiduguri na Daga Cikin Wurare Mafi Tsaro a Najeriya - Janar Christopher Musa
Hafsan Hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya ce Maiduguri babban birnin jihar Borno na daga cikin wurare mafiya tsaro a Najeriya a halin yanzu duk da rikicin...
Kisan ɗansanda: Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya ya Tura ƙarin Dakaru Ribas
Kisan ɗansanda: Sufeton 'Yan Sandan Najeriya ya Tura ƙarin Dakaru Ribas
Sufeto janar na 'yansandan Najeriya ya yi tir da kisan jami'n rundunar da aka yi a jihar Ribas sakamakon rikicin siyasar da ke cigaba da ruruwa tsakanin Gwamna Siminalayi...
Gwamnatin Jihar Kogi na Shirin ɗaukar ‘Yan sa-kai 1,050 Aikin Tsaro
Gwamnatin Jihar Kogi na Shirin ɗaukar 'Yan sa-kai 1,050 Aikin Tsaro
Gwamnatin jihar Kogi na shirin ɗaukar 'yan sa-kai 1,050 da zimmar kyautata tsaron jihar da ke tsakiyar Najeriya.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya NAN ya ruwaito cewa an ɗauki matakin...
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi
Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Deby, ya ce mutane da dama sun mutu wasu kuma sun jikkata bayan da wata gobara ta tashi a wani rumbun ajiyar makaman soji da ke N'Djamena,...
Jirgin Ruwan da Mayaƙan Houthi Suka Kai wa Hari a Yemen ya Nutse
Jirgin Ruwan da Mayaƙan Houthi Suka Kai wa Hari a Yemen ya Nutse
Hukumar tsaron ruwa ta Birtaniya ta ce ana kyautata zaton wani jirgin ruwan kasuwanci da mayaƙan Houthi suka kai wa hari a gabar tekun Yemen mako guda...
Rikicin Siyasa: An Kashe Mutane Huɗu Ciki Har da Jami’an Tsaro a Ribas
Rikicin Siyasa: An Kashe Mutane Huɗu Ciki Har da Jami'an Tsaro a Ribas
An kashe aƙalla mutum biyu a jihar Ribas da ke kudu maso kudancin Najeriya lokacin da wasu matasa suka mamaye gine-gine hedikwatar ƙananan hukumomi da dama, bayan...





















