Donald Trump ya Yarda Zai Sauka Daga kan Mulki

0
Donald Trump ya Yarda Zai Sauka Daga kan Mulki   Daga karshe, shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya amince zai sauka daga mulki kuma ya mikawa Joe Biden bayan majalisar dokoki ta rattaba hannu kan sakamakon zaben. Amma duk da amincewa da...

Duk Wani Taro da Bishop Kukah Zai Shirya ya Zama na Hadin Kai ba...

0
Duk Wani Taro da Bishop Kukah Zai Shirya ya Zama na Hadin Kai ba Janyo Tsanar Juna ba - Sarkin Musulmai Sarkin Sokoto, Alhaji Sa'ad Abubakar ya jagoranci JNI, inda suka yi wa shugaban kirista na Sokoto kaca-kaca. Sun caccake shi...

Amurka: Nasarar Joe Biden Kan Donald Trump

0
Amurka: Nasarar Joe Biden Kan Donald Trump   Majalisar dokokin Amurka ta tabbatar da nasarar Joe R Biden Jr a matsayin zababben shugaban kasa bayan nasara kan Donald Trump. Kidayar kuri'un jihar Vermont ta baiwa Joe Biden adadin kuri'un Electoral College 279...

Yayin da Gwamnatin Najeriya ta Kara Farashin Wutar Lantarki: Kasar Ghana Zasu Sha Wutar...

0
Yayin da Gwamnatin Najeriya ta Kara Farashin Wutar Lantarki: Kasar Ghana Zasu Sha Wutar Lantarki Kyauta na Tsawon Watanni Uku Al'ummar kasar Ghana za su mori lantarki kyauta na tsawon watanni uku. Gwamnatin kasar ne ta bada wannan umurnin a matsayin...

Jam’iyyar PDP ta Kara Rasa Mambobinta a Jahar Zamfara

0
Jam'iyyar PDP ta Kara Rasa Mambobinta a Jahar Zamfara Dubun dubatar mambobin jam'iyyar PDP sun yi kaura zuwa jam'iyyar APC a garin Kauran Namoda, jihar Zamfara. Masu sauya shekar sun bayyana cewa sun bar PDP ne saboda rashin shugabanci a jam'iyyar. Sauyin...

Kannywood: Fina-Finai Takwas da Suka Samu Karbuwa a 2020

0
Kannywood: Fina-Finai Takwas da Suka Samu Karbuwa a 2020 Kamfanin Kannywood ta kasance babbar masana'antar shirya fina-finan Hausa da ke yankin arewacin kasar. A yayinda aka shiga sabuwar shekara, Legit.ng ta waiwaya baya domin zakulo wasu manyan fina-finai takwas da suka...

Hukumar Zabe ta Jahar Kano Tayi Watsi da ‘Yan Takarar Kananan Hukumomi

0
Hukumar Zabe ta Jahar Kano Tayi Watsi da 'Yan Takarar Kananan Hukumomi Hukumar zabe ta jahar Kano KANSIEC tayi watsi da yan takara shida bayan sun gaza tsallake gwajin kwayoyi. Prof Sheka, shugaban hukumar ya ce jamiyyun da yan takarar su...

Magoya Bayan Donald Trump Sun Fasa Cikin Majalisar Dokokin Amurka

0
Magoya Bayan Donald Trump Sun Fasa Cikin Majalisar Dokokin Amurka Masoya shugaban kasan Amurka, Donald Trump, sun fasa cikin majalisar dokokin Amurka kuma hakan ya sa an dakatar da zaman rattaba hannu don tabbatar da Joe Biden matsayin zababben shugaban...

Shugaba Buhari ya Nada salisu Garba a Madadin Ishaq Bello a Matsayin Babban Alkalin...

0
Shugaba Buhari ya Nada salisu Garba a Madadin Ishaq Bello a Matsayin Babban Alkalin Kotun Abuja A ranar Laraba, 06 ga watan Janairu, ne mai shari'a Ishaq Bello, babban alkalin kotun Abuja, ya yi murabus. Sakamakon ritayarsa ne shugaba Buhari ya...

Hukunci Bisa Kuskure: Za’a Biyya Mutumin da ya Kwashe Shekaru 28 a gidan Yari...

0
Hukunci Bisa Kuskure: Za'a Biya Mutumin da ya Kwashe Shekaru 28 a gidan Yari N3.7bn Daga bisani gaskiya ta yi halinta kuma na tabbatar da adalci a kan wata shari'ar bakar fata a Amurka. Bisa kuskure aka yankewa Chester Hollman III...