2023: Manyan ‘Yan Siyasa 4 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa

0
2023: Manyan 'Yan Siyasa 4 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa Ana ci gaba da tattauna yadda tseren shugabancin 2023 zai kasance, koda dai masana harkokin siyasa na ganin cewa ya yi wuri da yawa da za...

Gwamnatin Tarayya ta Kashe Kusan N120bn a 2020 – Ministar Kudi

0
Gwamnatin Tarayya ta Kashe Kusan N120bn a 2020 - Ministar Kudi Ministar kudi da kasafin kudi, Zainab Ahmed Shamsuna, ta bayyana cewa gwamnatin tarayya ta kashe N118.37 billion annobar Korona kadai a shekarar 2020. Ministar ta bayyana hakan ne yayin jawabi...

Bude Makarantu: Gwamnatin Jahar Bauchi ta Saka Ranar 18 ga Watan Janairu

0
Bude Makarantu: Gwamnatin Jahar Bauchi ta Saka Ranar 18 ga Watan Janairu   Gwamnatin jahar Bauchi ta sanar da ranar da zata bude dukkan makarantun ta. Gwamnatin jahar ta bayyana kulawa da kiyayewa da ta shirya yi don kaucewa kamuwa da COVID-19. Gwamnatin...

 Rashin Kwarewar Hadiman Buhari ya Bata ma Shugaban Kasar Suna da Mutuncinsa – Laori...

0
 Rashin Kwarewar Hadiman Buhari ya Bata ma Shugaban Kasar Suna da Mutuncinsa - Laori Kwamoti   Dan majalisa, Laori Kwamoti, ya ce hadiman Shugaban kasa Muhammadu Buhari sun mayar da Najeriya abun dariya. Kwamoti ya ce rashin kwarewar hadiman Buhari ya bata...

Tsohon Gwamnan Legas da Kuma Imo Ya Rasu

0
Tsohon Gwamnan Legas da Kuma Imo Ya Rasu Tsohon gwamna a mulkin soja, Ndubisi Kanu, ya mutu yana da shekaru 77 a duniya. A lokacin yana soja, Kanu, ya yi gwamna a jahohin Legas da kuma Imo. Bayan Kanu ya yi murabus...

Hukumar Kula da Sufuri ta Jiragen Kasa a Najeriya ta Kawo Babban Cigaba

0
Hukumar Kula da Sufuri ta Jiragen Kasa a Najeriya ta Kawo Babban Cigaba Hukumar kula da sufuri ta jiragen kasa a Nigeria (NRC) ta dauki babban mataki domin kawo karshen matsalar magudin sayar da tikiti. Matafiya na yawan kokawa akan yadda...

Hukumar ‘Yan Sandan Najeriya ta yi Sababbin Sauye Sauye da canza Wuraren Aiki ga...

0
Hukumar 'Yan Sandan Najeriya ta yi Sababbin Sauye Sauye da canza Wuraren Aiki ga Jami'anta   Hukumar yan sandan Najeriya ta sanar da sabbin sauye sauye a tsakanin jami'anta. Rundunar ta sauya wa wasu kwamishinonin yan sanda wuraren aiki. Har ila yau hukumar...

Yaduwar Corona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Tun Shigowar Sabuwar Shekara

0
Yaduwar Corona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Tun Shigowar Sabuwar Shekara   Adadin masu kamuwa da Korona yana karuwa kullum tun da aka shiga sabuwar shekara. Kwanaki 9 a jere, yan Najeriya sama da 1000 ke kamuwa da Korona. Gwamnatin tarayya...

Shugaban Majalisar Dattijai ya Shawarci Shugabannin Najeriya da Su Dukufa Wajen Yiwa Mutane Aiki

0
Shugaban Majalisar Dattijai ya Shawarci Shugabannin Najeriya da Su Dukufa Wajen Yiwa Mutane Aiki   Ahmad Lawan ya shawarci shugabbanin kasar nan da su mai da hankali wajen yi wa al'ummarsu aiki. Shugaban majalisar dattijan, ya ja hankalinsu da su daina bada...

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta Gudanar da Faretin Bankwana ga AIG Bishi

0
Rundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Gudanar da Faretin Bankwana ga AIG Bishi Babban jami'in dan sanda, Omololu Bishi, mai mukamin AIG ya yi mutuwar bazata bayan kara masa girma. A ranar 18 ga watan Disamba, 2020, IGP Mohammed Adamu ya karawa...