‘Yan Bindiga Sun Halaka ‘Dan Takarar Kansila na Jam’iyyar PDP

0
'Yan Bindiga Sun Halaka 'Dan Takarar Kansila na Jam'iyyar PDP   Yan bindiga sun halaka dan takarar kansila a jahar Delta. 'Yan bindigan sun kuma sace wasu mutane biyu da ke tare da shi. Rundunar 'yan sandan Jahar Delta ta tabbatar da afkuwar...

Kudurin Kungiyar PYB FRONTIERS Kan Gwamnan Jahar Kogi

0
Kudurin Kungiyar PYB FRONTIERS Kan Gwamnan Jahar Kogi Kungiyar PYB FRONTIERS ta fara bugawa Yahaya Bello gangar takarar a 2023. Tace Gwamnan ya fi dacewa ya zama Shugaban kasa bayan Muhammadu Buhari. Daga dalilan magoya bayan Yahaya Bello shi ne ya kawo...

Ina da Yakinin Cewa Gwamnati Mai ci za ta yi Nasara a Kokarinta na...

0
Ina da Yakinin Cewa Gwamnati Mai ci za ta yi Nasara a Kokarinta na Tsaron Kasa - Garba Shehu   Fadar shugaban kasa ta yi martani kan matsalolin tsaro a Najeriya. Kakakin shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana abunda Buhari ke yi...

Ba Daidai ba ne ASUU ta yi Ikirarin Cewa Babu Wasu Ka’idoji da za...

0
Ba Daidai ba ne ASUU ta yi Ikirarin Cewa Babu Wasu Ka'idoji da za a bi Wajen Bude Makarantu - Shugabannin Jami'o'i Wasu daga cikin shugabannin jami'o'i sun nuna rashin amicewarsu da maganar ASUU akan bude makarantu. Shugabannin sun bayyana shirinsu...

‘Yan Gudun Hijira: Gwamnatin jahar Borno ta Saka Yara Fiye da 1000 a Makaranta

0
'Yan Gudun Hijira: Gwamnatin jahar Borno ta Saka Yara Fiye da 1000 a Makaranta   Gwamnan jahar Borno ya sanya yara 'yan gudun hijira 1,163 a makaranta a Damasak. Gwamnan wanda da kansa ya jagoranci shirin, ya share kwanaki a Damasak don...

Bayan Kamuwa da Cutar Korona: Tsohon Kwamishina a Jahar Edo ya Rasu

0
Bayan Kamuwa da Cutar Korona: Tsohon Kwamishina a Jahar Edo ya Rasu Mutanen jahar Edo sun tashi da alhinin mutuwar dan su, tsohon kwamishina a jahar, Didi Adodo. Ya rasu ne da safiyar Talata, 12 ga watan Janairu bayan fama da...

Sallamar Shugabannin Tsaro: Garba Shehu ya Mayarwa da Masu Batun Martani

0
Sallamar Shugabannin Tsaro: Garba Shehu ya Mayarwa da Masu Batun Martani   Mataimaki na musamman ga Shugaban kasa Buhari, Malam Garba Shehu ya ce 'yan Najeriya basu hango abinda Buhari ke hange. Ya yi wannan zancen ne bayan da aka tambayesa...

Karin Haske Kan Batun Sakin Mata a Wasan Kwaikwayo Daga Dakta Bashir Aliyu

0
Karin Haske Kan Batun Sakin Mata a Wasan Kwaikwayo Daga Dakta Bashir Aliyu Shahararren malamin addinin Musulunci, Dr Bashir Aliyu ya yi karin haske kan batun sakin mata a wasan kwaikwayo. Dr Bashir yace duk mutumin da ya furta saki ga...

Farfesa Pat Utomi ya yi Kira ga ‘Yan Siyasar Arewacin Najeriya da Su Hada...

0
Farfesa Pat Utomi ya yi Kira ga 'Yan Siyasar Arewacin Najeriya da Su Hada Kai Don Ci Gaban Kasa Baki Daya   Wani farfesa ya siffanta 'yan siyasar arewacin Najeriya da matsorata wajen gyara fasalin kasar. Ya siffanta su da masu dogaro...

Oyo: Rundunar ‘Yan Sanda ta Damke Fulani 47 Dauke da Makamai

0
Oyo: Rundunar 'Yan Sanda ta Damke Fulani 47 Dauke da Makamai Rundunar 'yan sanda sun kame wasu Fulani da ake zargi masu garkuwa da mutane ne. An kama Fulanin da gungun muggan makamai a wani yankin jahar Oyo. 'Yan sanda sun bayyana...