Kungiyar PTF ta Koka da Karuwar Cutar Korona

0
Kungiyar PTF ta Koka da Karuwar Cutar Korona   Kwamitin PTF ya zargi kungiyoyin addini da laifi wajen yaduwar COVID-19. A halin yanzu cutar ta sake dawo wa, ta na harbin mutane a jihohin Najeriya. Boss Mustapha ya ce ana saba ka’ida wajen...

Pantami: ‘Yan Najeriya Sunyi Martani Kan Rage Kudin Data

0
Pantami: 'Yan Najeriya Sunyi Martani Kan Rage Kudin Data   Mutane da dama sun caccaki gwamnati a kan ikirarin ma'aikatar sadarwa ta rage 50% daga kudin data. Ma'aikatar ta ce tayi ikirarin rage farashin data tun watan Janairun 2020 zuwa watan Nuwamba,...

Brazil: Mutumin da Yafi Kowa Arziki a Kasar ya Rasu

0
Brazil: Mutumin da Yafi Kowa Arziki a Kasar ya Rasu   Mashahurin attajirin Brazil dan asalin kasar Lebanon Joseph Safra, ya rasu ranar Alhamis ya na da shekara 82, a cewar bankin sa. An haife shi a 1938 ga wasu iyalai Yahudawa...

Adadin Kanawa da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Titin Kaduna Zuwa Abuja

0
Adadin Kanawa da 'Yan Bindiga Suka Kashe a Titin Kaduna Zuwa Abuja   Yan bindiga sun yi sanadiyar mutuwar mutane 16 yan asalin jihar Kano a kan hanyar su ta dawowa kano daga Abuja a babban titin Kaduna zuwa Abuja. Wata majiya...

Rundunar Sojojin Najeriya Zata Iya Kawo Karshen Boko Haram – Ministan Tsaro

0
Rundunar Sojojin Najeriya Zata Iya Kawo Karshen Boko Haram - Ministan Tsaro   Ministan tsaro, Manjo janar Bashir Magashi, ya ce sojojin Najeriya sune mafi nagarta a cikin Afirka. Magashi ya ce rundunar sojin Najeriya za ta iya kawo karshen Boko haram...

Majalisar Tarayya ta yi Korafin Rashi Zuwan Shugaba Buhari

0
Majalisar Tarayya ta yi Korafin Rashi Zuwan Shugaba Buhari   Majalisar tarayya ta ce bata gayyaci Buhari don ta kure shi ba. Ta so su tattauna ne a kan matsalolin tsaro da ke damun Najeriya. Ta kara da cewa mafi yawan 'yan majalisar...

Kano: Yadda Wasu Bursunoni Suka Samu Yanci

0
Kano:  Yadda Wasu Bursunoni Suka Samu Yanci   Akalla Bursunoni 37 sun samu yanci ranar Alhamis a jihar Kano. Hakan na cikin yunkurin gwamnatin tarayya na rage cinkoso a gidajen gyara hali. Kundin tsarin mulki ya baiwa Alkalin Alkalai dama 'yanta Bursunoni Alkalin...

2023: Goodluck Jonathan na Iya Kara Neman Tikitin Shugaban Kasa

0
2023: Goodluck Jonathan na Iya Kara Neman Tikitin Shugaban Kasa   Shugaban jam'iyyar PDP na kasa ya ce Jonathan zai iya fafutukar neman tikitin tsayawa takara a 2023 karkashin jam'iyyar. A cewarsa, kin amsa gayyatar majalisar tarayya da Buhari yayi, alama ce...

ISWAP: ‘Yan Ta’addan Sun Kashe Wasu Sojoji

0
ISWAP: 'Yan Ta'addan Sun Kashe Wasu Sojoji   Akalla Sojojin Najeriya 10 sun rasa rayukansu a harin da yan ta'addan ISWAP suka kai musu yankin Alagarno-Timbuktu dake jihar Borno, Arewa maso gabashin Najeriya. A cewar AFP, bisa rahoton da ta samu, an...

Jam’iyyar PDP ta yi Martani Kan Shugaba Buhari

0
Jam'iyyar PDP ta yi Martani Kan Shugaba Buhari   A ranar Alhamis, jam'iyyar adawa ta PDP ta yi wa shugaba Buhari wankin babban bargo. Jam'iyyar ta ce shekaru 5 kenan Buhari yana mulkin Najeriya amma ya gaza tsinana komai. Ta ce Buhari ba...