An Musanta Rahoton Gidan Rediyo,Kan karbar kudin Fansa da Jami’an Tsaro keyi.
An Musanta Rahoton Gidan Rediyo,Kan karbar kudin Fansa da Jami'an Tsaro keyi.
Shugaban kasuwar siyar da shanu ta kwanar Dangora dake Kano, Sulaiman Yunusa Gwarmai ya bayyana cewar wani rahoto da wani gidan rediyo a jihar ta Kano.
ya kawo dake...
Fatima Yarinya Wadda Ke Rarrafe Cikin Tsakiyar Rana Domin Zuwa Makaranta
Fatima Yarinya Wadda Ke Rarrafe Cikin Tsakiyar Rana Domin Zuwa Makaranta
Tare da cewar rana mai zafi na tsananin dukanta,harma ta ratsa fatar ta,ta keta ta shiga cikin jinin jikinta,amma marainiya Fatima haka take tsantsar kaunar zuwa makaranta.
Binciken Arewa Agenda...
Abdulfatah Ahmed: EFCC ta Gayyaci Tsohon Gwamnan Kwara
Abdulfatah Ahmed: EFCC ta Gayyaci Tsohon Gwamnan Kwara
Hukumar EFCC ta gayyaci tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed zuwa ofishinta.
Fatah ya tabbatar da wannan gayyata, inda yace ya amsa ta a ranar Litinin, 7 ga watan Disamba harma ya koma...
APC ta Sauke Shugabannin Jam’iyyarta
APC ta Sauke Shugabannin Jam'iyyarta
An tsawaita wa'adin kwamitin rikon kwaryan uwar jam'iyyar APC karkashin Buni.
An sallami tsohon mataimakin Oshiomole, Hilliard Eta, wanda ya shigar da jam'iyyar kotu.
Za'a shirya taron gangamin jam'iyyar nan da watanni shida.
Majalisar zartaswa, NEC, na jam'iyyar...
Rundunar Sojoji ta yi Nasarar Kashe Wasu ‘Yan Bindiga
Rundunar Sojoji ta yi Nasarar Kashe Wasu 'Yan Bindiga
Rundunar soji ta 'Operation Whirl Stroke (OPWS) ta hallaka mutane uku a wani barin wuta da suka yi a daren Lahadi.
An ruwaito cewa yan bindigar sun mamaye Adaka kuma suna yi...
Majalisar Zartarwar APC ta Shiga Taron Gaggawa
Majalisar Zartarwar APC ta Shiga Taron Gaggawa
Majalisar zartaswar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) yanzu haka na zaman gaggawa a fadar shugaban kasa, Aso Villa, dake birnin tarayya Abuja.
Za ku tuna cewa jam'iyyar ta shirya zaman a watan Nuwamba domin...
Kotu ta Yanke wa Wani Mutum Zaman Gidan Yari na Tsawon Shekaru Biyar
Kotu ta Yanke wa Wani Mutum Zaman Gidan Yari na Tsawon Shekaru Biyar
Wani mutumi dan kasar Faransa zai sha daurin shekaru biyar a gidan maza.
Kotun kasar ta yanke masa wannan hukunci kan harbe wani zakara da yayi saboda kawai...
Manoman Sokoto Sun Koka da Rashin Tsaro
Manoman Sokoto Sun Koka da Rashin Tsaro
Mazauna Gudu da ke karamar hukumar Tangaza a jihar Sokoto, sun koka a kan rashin tsaro.
Sun ce 'yan bindiga sun addabesu, har ta kai ga basu iya kwana a gidajensu saboda bala'i.
Sun ce...
‘Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Wata Mata da ta Kashe Mijinta
'Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Wata Mata da ta Kashe Mijinta
'Yan sandan jihar Bayelsa sun kama wata mata, bisa zargin kashe mijinta da tayi.
Duk da dai wasu 'yan bindiga ne suka harbe shi a ranar Juma'a, wuraren layin Old...
Babbar Matsalar da ta Damu Arewacin Najeriya – Audu Ogbeh
Babbar Matsalar da ta Damu Arewacin Najeriya - Audu Ogbeh
ACF ta ce yaran arewa sun mayar da rikici hanyar samun nishadi.
Audu Ogbeh, shugaban ACF ya ce kullum tsaron arewa tabarbarewa yake yi.
Ya fadi hakan ne lokacin da ya kaiwa...