Philip Shekwo: Gwamnan Nassarawa Yayi Kudirin Kama Makasan Shugaban APC

0
Philip Shekwo: Gwamnan Nassarawa Yayi Kudirin Kama Makasan Shugaban APC   Gwamnan jihar Nasarawa ya sha a alwashin zakulo yan bindigan da suka kashe shugaban APC na jihar. A daren ranar Asabar ne makasan suka kai farmaki gidansa sannan suka tsere da...

Babu Wani Harin da ‘Yan Boko Haram Suka Kai Min – Zulum

0
Babu Wani Harin da 'Yan Boko Haram Suka Kai Min - Zulum Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya musanta labaran kai masa hari da yayita yawo. Kamar yadda hadiminsa na harkar yada labarai, Malam Isa Gusau ya rubuta a wata...

Dalilin Ziyarar Shugabannin APC Zuwa Villa

0
Dalilin Ziyarar Shugabannin APC Zuwa Villa Gumurzun siyasa tsakanin dattijon jam'iyyar PDP, Bode George, da abokin karawarsa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu,ya sake ɗaukar zafi. George ya sake kunno wutar rikicin ne bayan ya yi iƙirarin cewar ziyarar da jiga-jigan dattijan...

Jonathan: Gwamnonin APC Sun Nuna Gazawa

0
Jonathan: Gwamnonin APC Sun Nuna Gazawa Ziyarar da gwamnonin APC suka kaiwa tsohon Shugaban kasa, Goodluck Jonathan na ci gaba da haifar da cece-kuce. PDP a martaninta ga ziyarar na gwamnonin APC ta bayyana shi a matsayin lamuncewa adawa. Kakakin jam’iyyar, Ologbondiyan...

Yanda Tattalin Arzikin Nageriya ya Lalace a Mulkin Buhari – Atiku

0
Yanda Tattalin Arzikin Nageriya ya Lalace a Mulkin Buhari - Atiku Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce ya matukar girgiza da samun labarin cewa tattalin arzikin Nigeria ya sake karyewa. Wannan shine karo na uku da tattalin arzikin Nigeria...

2023: Ana Ikirarin Wasu Gwamnoni Sun yi wa Jonathan Tayin Shugaban Kasa

0
2023: Ana Ikirarin Wasu Gwamnoni Sun yi wa Jonathan Tayin Shugaban Kasa Wani rahoto ya yi ikirarin cewa yan siyasa a APC na kokarin neman dan takarar Shugaban kasa da ya kamata gabannin zaben 2023. Wata jaridar kasar ta ruwaito cewa...

2023: Ya Kamata a Samu Shugaban Kasa Daga Arewa – Yahaya Kwande

0
2023: Ya Kamata a Samu Shugaban Kasa Daga Arewa - Yahaya Kwande Ambasada Yahaya Kwande ya bayyana cewa ya kamata arewa ta samar da Shugaban kasar Najeriya na gaba. A cewar tsohon jakadan na Najeriya, ya kamata PDP ta mika shugabancin...

Daliban da Akai Garkuwa Dasu na ABU Sun Samu Yanci

0
Daliban da Akai Garkuwa Dasu na ABU Sun Samu Yanci Daliban jami'ar Ahmadu Bello da ke Zariya su tara da aka yi garkuwa da su, sun samu yancinsu. Shugaban tsaro na jami'ar ya tabbatar da hakan sai dai ya ce yana...

An Samu Gawar Shugaban APC Din da Akai Garkuwa da Shi

0
An Samu Gawar Shugaban APC Din da Akai Garkuwa da Shi An tsinci gawar shugaban jam'iyyar APC na jihar Nasarawa. Wata majiya ta kusa da iyalansu, ta shaida wa manema labarai hakan a ranar Lahadi. Duk da dai har yanzu jam'iyyar APC...

Gwamnatin Tarayya Zata Rage Harajin Motoci

0
Gwamnatin Tarayya Zata Rage Harajin Motoci - Hameed Ali A shekarar 2019 ne shugaban hukumar kwatsan, Hameed Ali, ya shawarci gwamnati ta rage harajin shigo da motoci. Hameed Ali ya ce kara farashin da gwamnati ta yi ya sace gwuiwar masu...