An Yankewa Wasu ‘Yan Najeriya Hukunci Mai Zafi a UAE

0
An Yankewa Wasu 'Yan Najeriya Hukunci Mai Zafi a UAE Wato kotun kasar hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta zartar da hukunci a kan wasu 'yan Najeriya shidda. Ana zargin mutanen da yin amfani da kudadensu wajen daukar nauyin ayyukan ta'addanci na...

Duka Biyu: Trump na Shirin Rasa Abu Biyu

0
Duka Biyu: Trump na Shirin Rasa Abu Biyu Yanzu haka, matar Donald Trump, Melania, tana jiran ranar da za su bar White House ne, ta dankara masa saki, cewar tsohuwar hadimar matar Trump. Hadimar mai suna Stephanie Wolkoff, ta bayyana hakan...

Buhari ga Matasa: Ya Rage Naku ku Rungumi Zaman Lafiya, mu Mun zo Gangara

0
Buhari ga Matasa: Ya Rage Naku ku Rungumi Zaman Lafiya, mu Mun zo Gangara   Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya karbi bakuncin mataimakiyar shugaban majalisar dinkin duniya, Amina Mohammed. A yayin da ya ke yi wa tawagarta bayani a kan zanga-zangar ENDSARS,...

Najeriya: Shugaban Kasar ya Kafa Kwamitin Sayar da Kadarorin da Aka Kwato Daga Hannun...

0
Najeriya: Shugaban Kasar ya Kafa Kwamitin Sayar da Kadarorin da Aka Kwato Daga Hannun Mabarnata Shugaban kasa Muhammadi Buhari ya amince da kafa kwamitin sayar da kadarorin gwamnati da aka kwato daga hannun mabarnata. Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya rantsar da...

INEC: Farfesa Yakubu ya Sauka Daga Kujerar Shugaban

0
INEC: Farfesa Yakubu ya Sauka Daga Kujerar Shugaban Shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC, Farfesa Yakubu Mahmoud ya sauka daga kujerarsa. A yanzu yana jiran tsammani kafin majalisar dattawa ta sabonta mai nadin nasa a karo na biyu. Ya mika ragamar shugabanci...

An Gano Cewa Wani Gwamnan PDP Yana Shirin Komawa APC

0
An Gano Cewa Wani Gwamnan PDP Yana Shirin Komawa APC Ana rade-radin cewa gwamnan Ebonyi, David Umahi yana shirin komawa APC daga PDP a wannan makon. Majiyoyi sun bayyana cewa tuni dai aka fara tattaunawa tsakanin Umahi da shugabannin APC a...

Najeriya: Shugaban Kasar ya yi wa Matasan da ke Bautar Kasa Goma ta Arziki

0
Najeriya: Shugaban Kasar ya yi wa Matasan da ke Bautar Kasa Goma ta Arziki Shugaban hukumar NYSC, Janar Shuaibu Ibrahim, ya sanar da wani gata da shugaban kasa, Buhari, ya yiwa matasan da ke butar kasa. A cewar Janar Ibrahim, shugaba...

Dakta Malami Aliyu Yandoto ya Rasu  a Wurin Bikin Diyar Sanata Yarima

0
Dakta Malami Aliyu Yandoto ya Rasu  a Wurin Bikin Diyar Sanata Yarima Allah ya yi wa Dakta Malami Aliyu Yandoto rasuwa a ranar Asabar, a taron bikin diyar Yarima. Yandoto shine shugaban hukumar kananan hukumomi ta jihar Zamfara kuma ya rasu...

Muhammadu Sanusi II: An yi Garkuwa da Dan Uwan Tsohon Sarkin Kano

0
Muhammadu Sanusi II: An yi Garkuwa  da Dan Uwan Tsohon Sarkin Kano Masu garkuwa da mutane suna cigaba da cin karensu babu babbaka a titin Abuja zuwa Kaduna duk da yakarsu da ake yi. A makon da ya gabata, sun sace...

EndSARS: Ana Shirin Fara Sabuwar Zanga-Zangar

0
EndSARS: Ana Shirin Fara Sabuwar Zanga-Zangar Akwai fargabar cewa ana shirin fara sabuwar zanga-zangar EndSARS bayan CBN ya sami yardar kotu don daskarar da asusun wasu masu zanga-zanga. Kotun ta ba CBN izinin daskarar da asusun har zuwa lokacin da za...