LABARI DA DUMI-DUMINSA: Sojojin Amurka Sun Kai Hari Kan ‘Yan Bindigar Arewacin Najeriya
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Sojojin Amurka Sun Kai Hari Kan 'Yan Bindigar Arewacin Najeriya
Sojojin kasar Amurka sun gudanar da atisayen ceton ran wani Ba-Amurke da aka boye a arewacin Najeriya bayan an yi garkuwa da shi.
A ranar Talata ne 'yan...
Sean Connery: Jarumin Shirin James Bond ya Mutu
Sean Connery: Jarumin Shirin James Bond ya Mutu
Jarumin min nan da ya fito a fina-finan James Bond, Sean Connery, ya mutu yana da shekara 90 da haihuwa.
Jarumin, wanda ɗan asalin Scotland ne a Birtaniya, ya yi fice a fim...
Kaduna: Muhimmancin Taron Cika Shekara 50 da Kafa Gidan Tarihin a Jahar
Kaduna: Muhimmancin Taron Cika Shekara 50 da Kafa Gidan Tarihin a Jahar
A wannan Asabar din cibiyar bincike da ajiye kayayyakin tarihin wato Arewa House da ke Kaduna ke bikin cika shekaru hamsin cur da kafuwa.
Ana saran shugabanni siyasa...
Legas: Kwamitin na Binciken Cin Zarafin da ‘Yan Sanda su Kai
Legas: Kwamitin na Binciken Cin Zarafin da 'Yan Sanda su Kai
Kwamitin da gwamnatin Jihar Legas ta kafa na jin bahasin abin da ya faru a harbe-harben da ake zargin sojoji sun yi yayin zanga-zangar EndSars a Legas ya...
korona: Cutar ta Sake Kashe Wasu Mutune a Najeriya
korona: Cutar ta Sake Kashe Wasu Mutune a Najeriya
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya ta ce adadin mutanen da annobar korona ta harba a ƙasar sun kai 62,691 bayan da aka gano ƙarin mutum 170 da suka...
Turkiyya: Girgizar ƙasa ta Kashe Wasu Mutane a Kasar
Turkiyya: Girgizar ƙasa ta Kashe Wasu Mutane a Kasar
Masu aikin ceto a birnin Izmir na Turkiyya sun kwana suna hako bululluka masu ƙwari a cikin duhu domin lalubo wadanda ke da sauran numfashi bayan girgiza kasa ta afkawa...
Sojojin Najeriya: Ba mu Kashe Kowa ba a Filato Yayin Satar Kayan Abinci
Sojojin Najeriya: Ba mu Kashe Kowa ba a Filato Yayin Satar Kayan Abinci
Hedikwatar tsaro ta sojojin Najeriya ta musanta zargin cewa sojoji sun kashe mutum huɗu a Jihar Filato yayin da matasa ke ƙoƙarin wawashe gidan tsohon Kakakin...
MDD: Ta Girmama ‘Yar Najeriya a Matsayin ‘Yar sanda ta Shekara
MDD: Ta Girmama 'Yar Najeriya a Matsayin 'Yar sanda ta Shekara
An zaɓi wata 'yar Najeriya a matsayin waɗanda aka grimama da samun kyautar lambar yabo ta 'yar sanda ta shekara ta Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD).
Catherine Ugorji wadda...
Wata Mota ta Kutsa Kai Cikin Masallacin Ka’aba da Gudu
Wata Mota ta Kutsa Kai Cikin Masallacin Ka’aba da Gudu
Wata mota ta cinna kai cikin Masallacin Ka'aba yayin da ta kwaso da gudu.
Lamarin ya afku ne a ranar Juma'a, 30 ga watan Oktoba, da karfe 10:30 na dare -...
Abuja: An kama Wani Dan Tsohon Ministan Najeriya
Abuja: An kama Wani Dan Tsohon Ministan Najeriya
An cafke dan wani tsohon ministan Najeriya daga jihar Benue a yayin da ya tafi fashi da makami a Abuja.
Dan tsohon ministan ya dauki daya daga cikin motocin mahaifinsa ne ya kuma...