Kaduna: Kotu ta Saka Ranar Sanar da Makomar Sabon Sarkin Zazzau
Kaduna: Kotu ta Saka Ranar Sanar da Makomar Sabon Sarkin Zazzau
Wata babbar kotun da ke zama a Dogarawa, jihar Kaduna ta yanke ranar 5 ga wata domin yanke hukuncin sharia'r da ake yi a kan nadin sabon sarki.
Amma lauyan...
Me ya sa ƙungiyar ASUU ta ƙi janye Yajin Aiki?
Me ya sa ƙungiyar ASUU ta ƙi janye Yajin Aiki?
Ɗaliban jami'a a Najeriya na ci gaba da jiran tsammani bayan shafe watanni bakwai suna zaman gida saboda yajin aikin ƙungiyar malaman jami'o'in ta ASUU.
Tun a ranar 23 ga watan...
Ibadan: Kotu ta Datse Igiyar Auren Shekara 10
Ibadan: Kotu ta Datse Igiyar Auren Shekara 10
Matar aure ta zargi mijinta da sace mata 'yan kudadenta da ake boyewa a ma'adanarta.
Bayan zargin sata, matar mai suna Shakirat ta yi zargin cewa mijinta ya na yi mata barazanar cewa...
Arewa: Gwamnonin Sun Sha Alwashin Tabbatar da Hadin Kan Najeriya
Arewa: Gwamnonin Sun Sha Alwashin Tabbatar da Hadin Kan Najeriya
A ranar Litinin, 2 ga watan Nuwamba gwamnonin arewa suka yi wani taro a gidan Sir Kashim Ibrahim da ke Kaduna.
Ba gwamnoni kadai suka je taron ba, ministoci, manyan sarakuna,...
Ibadan: Sojojin Najeriya Sun Zane Wasu ‘Yan Mata, Sun Aske Gashin Kan Wasu Samari
Ibadan: Sojojin Najeriya Sun Zane Wasu 'Yan Mata, Sun Aske Gashin Kan Wasu Samari
Sojoji suna aske gashin kan maza masu tara gashi da kuma zane mata masu damammun tufafi a Ibadan.
A yau ne aka wayi gari ana ganin bidiyoyin...
Nasarawa: Mutanen da Akai Garkuwa Dasu a Wani masallaci Sun Samu ‘Yanci
Nasarawa: Mutanen da Akai Garkuwa Dasu a Wani masallaci Sun Samu ‘Yanci
An fito da mutanen da aka yi garkuwa da su a masallaci a Nasarawa.
Wannan mummunan lamarin dai ya auku ne a garin Gwargwada-Sabo - Sai da aka tara...
Kebbi: Uwargidan Gwamnan ta yi Martani Mai Zafi ga Wani Matashi
Kebbi: Uwargidan Gwamnan ta yi Martani Mai Zafi ga Wani Matashi
Matar mai girma gwamnan jihar Kebbi, Atiku Bagudo ta mayar da martani ga wani a Twitter, bayan yayi mata tsokacin da taga bazata iya kyalesa ba
Ta wallafa hotunan wasu...
Ondo: Wasu Mutune Sun Mutu Sakamakon Trela da ta Afka Musu a Kasuwa
Ondo: Wasu Mutune Sun Mutu Sakamakon Trela da ta Afka Musu a Kasuwa
Trela ta kubce wa direba ta faɗa cikin kasuwa ta kashe mutum 10.
Hatsarin ya faru ne a yammacin ranar Asabar a kasuwar Akungba a jihar Ondo -...
Sarkin Musulmai: Wawusan Kayan Tallafin Korona Bai Hallata ba
Sarkin Musulmai: Wawusan Kayan Tallafin Korona Bai Hallata ba
Sarki Musulmi ya yi Alla-wadai da irin sace-sacen kayan abincin da aka yi a Najeriya.
Sultan ya ce ya zama wajibi masu fada aji su fito suyi magana kan lamarin - Ya...
Sarkin Calabar: Kawai ka Sauka Daga Mulki ka Gaza- Gwamnan Cross River
Sarkin Calabar: Kawai ka Sauka Daga Mulki ka Gaza- Gwamnan Cross River
Irin ta Kano, Sarkin gargajiyan jihar Cross River ya yi fito-na-fito da gwamnan.
Ya ce gwamnan ya daina daukar wayansa kuma ba ya kiransa - Ya zargi gwamnan da...





















