2019 kujerar Gwamnan Kano allura ce a cikin ruwa – Adam Muhammad

0
  By Adam Muhammad Hakika zaben Gwamnan Kano a 2019 zabe ne da zai zo na rashin tabbas gurin waye zai iya lashe zaben ba tare da wata tangarda ba, sakamakon yan takara da ake da su a jam’iyyu mabamban ta...

Shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci jihar Kaduna

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ziyarci jihar Kaduna a wata ziyara ta bazata, domin tattaunawa da Shugabanni da kuma jagororin addini a jihar domin gano bakin zaren matsalolin da jihar ke fuskanta. The post Shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci jihar...

Kafin ka zargi Sheikh Daurawa akan hudubarsa ka san abinda yace

0
  Daga Maje El-Hajeej Hotoro 1. Daga cikin Hanyoyi mafi muni na cin dukiyar Haram mafi muni shine karbar cin hanci da rashawa. Wanda Aka Tsinewa Mai Bayarwa Aka Kuma Tsinewa Mai Karba. Abdullahi bn Amr (Allah Ya kara yarda da...

Aisha Buhari ta karrama fitaccen dan sanda Abba Kyari

0
A yayin da take bikin cika shekara uku da kirkiro kungiyar Future Assued, uwar gidan Shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari ta karrama fitaccen dan sanda Abba Kyari bisa yadda yake nuna kwazo wajen Yaki da miyagun mutane batagari. A yayin...

Ganduje ya aika wa Sheikh Daurawa sammaci saboda yayi huduba akan bidiyon badakalarsa

0
A daren jiya Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya sa aka cikumo Kwamandan Hisba na jihar wanda yayi Hudubar juma’a akan faifan bidiyon Gwamna da aka nuno shi yana karbar dalar Amurka. Rahotanni sun tabbatar da cewar Gwamnan ya...

Dalibi dan JSS 3 ya dirkawa wata ‘yar bauta kasa cikin shege

0
Wani dalibi a wata karamar makarantar sakandire da aka sakaya sunanta a jihar Abiya ya dirkawa wata budurwa mai yiwa kasa hidama karkashin NYSC cikin shege. Lamarin dai ya janyo cece kuce a makarantar ta yadda akai mai yiwa kasa...

Gwamna Ganduje bai kyautawa ‘Yan makaranta da aka fito da su tituna ba

0
Daga Mansur Ahmed “An ci zarafin yaran nan kuma Allah zai saka musu amma a shawarance, Maimakon wannan abinda ake kawai a bawa GANDUJE Qur’ani bugun Lawi Dan Zarga ka rantse da Allah cewar sharri akai maka” Duk mutum mai cikakken...

Dalilan da suka sanya na koma jam’iyyar PRP – Takai

0
Malam Salihu Sagir Takai ya bayyana dalilan da suka sanya ya fice daga cikin jam’iyyar PDP zuwa sabuwar jam’iyyarsa ta PRP da ya yanki katin shigarta a ranar Alhamis. Takai ya bayyana cewar rashin adalcin da aka yi musu a...

Shugaba Buhari ya ziyarci birnin Fatakwal dan kaddamar da ayyuka

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ziyarci birnin Fatakwal a jihar Ribas domin kaddamar da wasu ayyuka da suka kunshi sabon filin jirgin saman Fatakwal da aka sake inganta shi. The post Shugaba Buhari ya ziyarci birnin Fatakwal dan kaddamar da...

Takai ya bayyana komawarsa jam’iyyar PRP daga PDP

0
Dan takarar Gwamnan jihar Kano karkashin jam’iyyar PDP Malam Salihu Sagir Takai ya bayyana ficewar daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar PRP. Malam Salihu Sagir Takai ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis lokacin da ya ziyarci harabar shalkwatar  jam’iyyar PRP...