Jawabin Shugaba Tinubu a Wajen Gabatar da Kasafin Kudin 2024
Jawabin Shugaba Tinubu a Wajen Gabatar da Kasafin Kudin 2024
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kudurin kasafin kudinsa na farko ga zaman hadin gwiwar Majalisun Najeriya.
Kasafin kudin na 2024, wanda ya kunshi sama da naira tirliyan 27.5 zai...
Shugaba Tinubu ya Nemi Amincewar Majalisar Don Karɓo Bashin Dala Biliyan 8.6
Shugaba Tinubu ya Nemi Amincewar Majalisar Don Karɓo Bashin Dala Biliyan 8.6
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya rubuta wa majalisun dokokin ƙasar biyu takardar neman amincewarsu don karɓo ƙarin bashin dala biliyan 8.6 da kuma euro miliyan 100, kimanin naira...
Zanga-Zanga ta Barke a Kano Kan Zargin Jami’an Tsaro da Harbin Matasa
Zanga-Zanga ta Barke a Kano Kan Zargin Jami'an Tsaro da Harbin Matasa
Dandazon matasa sun gudanar da wata zanga-zanga a unguwar Kurna da ke tsakiyar birnin Kano, inda suka toshe babban titin zuwa Katsina tun da safiyar yau domin nuna...
Za mu Rage Hauhawar Farashin Kayayyaki da Kashi 21 a Cikin 100 – Shugaba...
Za mu Rage Hauhawar Farashin Kayayyaki da Kashi 21 a Cikin 100 - Shugaba Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta yi duk abin da ya kamata domin rage hauhawar farashin kayayyaki da kashi 21 cikin 100...
Akpabio ya Buƙaci Gwamnatin Tarayya ta Soke Wasu Ma’aikatun Gwamnati
Akpabio ya Buƙaci Gwamnatin Tarayya ta Soke Wasu Ma'aikatun Gwamnati
Shugaban Majalisar dattawan Najeriya Sanata Godswill Akpabio ya buƙaci gwamnatin tarayyata ta soke wasu ma'aikatun gwamnati, sannan ta yi garambawul a wasu, ta yadda za a samu ingantuwar aiki.
Yayin da...
Majalisar Dokokin Kenya ta Haramta wa Mambobinta Sanya Kayan Gargajiya
Majalisar Dokokin Kenya ta Haramta wa Mambobinta Sanya Kayan Gargajiya
Majalisar dokokin Kenya ta haramta wa mambobinta sanya wata nau'in rigar kwat da ake kira Kaunda suit, wadda ta samo sunanta daga sunan tsohon shugaban ƙasar Zambia, marigayi Kenneth Kaunda.
Shugaban...
Hukumar NJC ta Shirya Gudanar da Bincike Kan Al’amuran da Suka Shafi Takardar Daukaka...
Hukumar NJC ta Shirya Gudanar da Bincike Kan Al'amuran da Suka Shafi Takardar Daukaka Karar Zaben Gwamnan Kano
Majalisar shari’a ta kasa (NJC) ta shirya gudanar da bincike kan al’amuran da suka shafi takardar daukaka karar zaben gwamnan jihar Kano...
An Samu Takaddama a Majalisar Dattawan Najeriya Kan Nada Sabbin Shugabannin Marasa Rinjaye
An Samu Takaddama a Majalisar Dattawan Najeriya Kan Nada Sabbin Shugabannin Marasa Rinjaye
An samu takaddama a majalisar dattijan Najeriya ranar Talata, bayan sanar da nadin shugabanni a bangaren marasa rinjaye da Shugaba Majalisar Godswill Akpabio ya yi.
Kujerar shugaban marasa...
Mulkin ƴan Najeriya na da Wuyar Sha’ani – Buhari
Mulkin ƴan Najeriya na da Wuyar Sha'ani - Buhari
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce ya mulki Najeriya da iyakar iyawar da Allah ya ba shi.
Buhari ya bayyana haka ne a tattaunawa da gidan talbijin na ƙasa (NTA). Sai...
Zan Biya Duk Bashin da Ake Bin Marigayi Aminu S Bono – Aisha Humaira
Zan Biya Duk Bashin da Ake Bin Marigayi Aminu S Bono - Aisha Humaira
Fitacciyar jarumar Kannywood, Aisha Humaira ta nuna alhini kan babban rashi da masana'antar ta yi.
A ranar Litinin ne Allah ya yi wa babban daraktan masana'antar shirya...


















