Shugaba Tinubu ya Nada Mai Shekaru 32 a Matsayin Sabon Shugaban NASENI
Shugaba Tinubu ya Nada Mai Shekaru 32 a Matsayin Sabon Shugaban NASENI
Shugabancin Dr. Bashir Gwandu a hukumar NASENI ya zo karshe daga Satumban nan na 2023.
Bola Ahmed Tinubu ya dauko Khalil Suleiman Halilu a matsayin sabon shugaban hukumar kasar.
Ajuri...
Kamfanin Uber ya ƙaddamar da Baburan Haya Masu Amfani da Lantarki a Kenya
Kamfanin Uber ya ƙaddamar da Baburan Haya Masu Amfani da Lantarki a Kenya
Kamfanin Uber da ke gudanar da hayar abubuwan hawa a shafin intanet, ya ƙaddamar da baburan haya masu amfani da lantarki a birnin Nairobi na ƙasar Kenya,...
Ba za a Samu Bunƙasar Tattalin Arziƙi da ƙaruwar Arziƙi ba, Har Sai Mun...
Ba za a Samu Bunƙasar Tattalin Arziƙi da ƙaruwar Arziƙi ba, Har Sai Mun Kakkaɓe Ta'addanci - Shugaba Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya buƙaci Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙara ɓullo da ƙwararan matakan tallafa wa Najeriya a yaƙin da take...
Janye Tallafin Fetur: Kungiyar ƙwadago za ta Shiga Yajin Aikin Gargaɗi
Janye Tallafin Fetur: Kungiyar ƙwadago za ta Shiga Yajin Aikin Gargaɗi
Ƙungiyar ƙwadago ta NLC a Najeriya ta sanar da aniyar shiga yajin aikin gargaɗi na kwana biyu a kan matsin rayuwa da 'yan ƙasar ke ciki sakamakon janye tallafin...
‘Yan Ta’adda na Fito da Sabbin Dabarun Hare-Hare a Arewa Maso Yamma da Arewa...
'Yan Ta'adda na Fito da Sabbin Dabarun Hare-Hare a Arewa Maso Yamma da Arewa ta Tsakiya
Rundunar sojojin Najeriya ta fitar da wata sanarwa inda take cewa wasu 'yan ta'adda da ke kai hare-hare a shiyyar arewa maso yamma da...
Liverpool ta ki Amincewa da Tayin Fam Miliyan 150 kan Salah
Liverpool ta ki Amincewa da Tayin Fam Miliyan 150 kan Salah
Liverpool ta ki amincewa da tayin fam miliyan 150 daga kungiyar Al-Ittihad ta Saudi Pro League kan dan wasan gaba Mohammed Salah.
An yi tayin dan wasan mai shekaru 31...
Dakarun Sojin Najeriya Sun Kai Farmaki Sansanin ‘Yan ta-da-ƙayar-Baya
Dakarun Sojin Najeriya Sun Kai Farmaki Sansanin 'Yan ta-da-ƙayar-Baya
Rundunar sojojin Najeriya ta ce ta kai wani farmaki Juma'a a sansanonin 'yan Boko Haram a Borno da kuma wasu haramtattun wuraren tace ɗanye mai a jahar Ribas .
Mai magana da...
Shugaba Tinubu ya Ware N50bn Don Aikin Sake Gina Yankunan Arewa – Shettima
Shugaba Tinubu ya Ware N50bn Don Aikin Sake Gina Yankunan Arewa - Shettima
Mataimakin shugaban Najeriya ya ce shugaban ƙasar ya ware naira biliyan 50 don aikin sake gina yankuna arewa maso yamma da arewa maso gabashin ƙasar, da ke...
Gyara: Gwamnatin Tarayya Zata Rufe Filin Jiragen Sama na Murtala Muhammed da ke Legas
Gyara: Gwamnatin Tarayya Zata Rufe Filin Jiragen Sama na Murtala Muhammed da ke Legas
Sabon ministan Shugaba Bola Ahmed Tinubu na sufurin jiragen sama da cigaban samaniya, Festus Keyamo, ya ce a rushe wurin ajiye jiragen sama na Dominion da...
Ban ga Dalilin da Zai sa Sojojin Nijar su Kasa Miƙa Mulki Nan da...
Ban ga Dalilin da Zai sa Sojojin Nijar su Kasa Miƙa Mulki Nan da Wata 9 ba - Tinubu
Jagoran ƙungiyar Ecowas kuma shugaban Najeriya Bola Tinubu ya shawarci sojojin da ke mulki a Nijar, su mayar da ƙasar kan...




















