Home SIYASA Page 104

SIYASA

Ba za a Fahimci Tasirin Ayyukan da Nake yi ba Sai Bayan na Sauka...

0
Ba za a Fahimci Tasirin Ayyukan da Nake yi ba Sai Bayan na Sauka - Shugaba Buhari   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce ba za a fahimci tasirin ayyukan da yake yi ba, sai bayan ya sauka daga mulki a...

IPOB: Shugaba Buhari na Zargin Amnesty Kan Goyan-Bayan Ta’addanci

0
IPOB: Shugaba Buhari na Zargin Amnesty Kan Goyan-Bayan Ta'addanci   Shugabajn Najeriya Muhamamdu Buhari ya zargi ƙungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty da goyon-baya ta'addanci da ake aikatawa a ƙasar. Shugaban a wata sanarwa ɗauke da sa hannun kakakinsa Malam Garba...

Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyyarsa ga Tsohuwar Minista,Aisha Abubakar Kan Rashin ‘Danta

0
Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta'aziyyarsa ga Tsohuwar Minista,Aisha Abubakar Kan Rashin 'Danta   Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana bakin cikinsa bisa rasuwar Aliyu Abubakar, babban dan tsohuwar minista, Aisha Abubakar. Matashin Abubakar ya yi hatsarin mota ne tare da 'yan uwansa...

‘Yan Najeriya Sun Magantu Kan Sauke Ministoci 2 Daga Mukamansu

0
'Yan Najeriya Sun Magantu Kan Sauke Ministoci 2 Daga Mukamansu   A yau Laraba 1 ga watan Satumba shugaba Buhari ya sallami wasu daga cikin ministocinsa. Wannan sallama ta girgiza da yawan 'yan Najeriya, lamarin da ya jawo cece-kuce a kasar. Mutane da...

Watsa Kalaman Kiyayya da Tunzura Jama’a na da Illa ga Kasa – Lai Mohammed...

0
Watsa Kalaman Kiyayya da Tunzura Jama'a na da Illa ga Kasa - Lai Mohammed ga Shugabanni   Gwamnatin Najeriya roki shugabanni da cewa, ya kamata su zama masu wanzar da zaman lafiya. Wannan na fitowa ne daga bakin ministan yada labarai da...

Matsalar Tsaro: Gwamna Lalong ya ja Kunnen Shugabannin Karamar Hukumar Jos ta Arewa

0
Matsalar Tsaro: Gwamna Lalong ya ja Kunnen Shugabannin Karamar Hukumar Jos ta Arewa   Gwamnan jahar Filato, Simon Lalong, ya ja kunnen shugabannin karamar hukumar Jos ta arewa. Ya ce su yi gaggawar kawo karshen ta’addancin da ke aukuwa a bangarensu don...

Gwamnatin Zamfara ta Rufe Makarantun Jahar

0
Gwamnatin Zamfara ta Rufe Makarantun Jahar   Gwamnatin jahar Zamfara ta sanya dokar ta baci a fadin kananan hukumomi 14 dake jahar. Hakazalika gwamnatin ta kulle dukkan makarantun gwamnati da masu zaman kansu dake dukkan kananan hukumomin jahar. Wannan ya biyo bayan harin...

Shugaba Buhari ya Sauke Ministocinsa 2 Daga Mukamansu

0
Shugaba Buhari ya Sauke Ministocinsa 2 Daga Mukamansu   Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba, 1 ga watan Satumba ya sauke ministoci biyu daga mukamansu. Ministocin sune na ma’aikatar gona, Mohammed Sabo Nanono, da takwaransa na ma’aikatar wutar lantarki, Saleh Mamman. Mai...

Jam’iyyar APC ta Samu Karin Membobi 6 Daga APGA

0
Jam'iyyar APC ta Samu Karin Membobi 6 Daga APGA   Gabanin zaben gwamna na ranar 6 ga watan Nuwamba, a jahar Anambra, jam’iyyar APC ta sake samun karfi. Wasu ‘yan majalisar jahar shida daga jam’iyyar APGA sun sauya sheka zuwa APC. Tuni aka...

Dalilin da Yasa Najeriya ke Fuskantar Matsalolin Tsaro – Gwamna Douye Diri

0
Dalilin da Yasa Najeriya ke Fuskantar Matsalolin Tsaro - Gwamna Douye Diri   Gwamnan jahar Bayelsa ya bayyana dalilin da yasa Najeriya ke fuskantar matsalolin tsaro. Ya ce, wasu 'yan siyasa marasa kima su ke amfani da damar da suke dashi wajen...

Labarai

Latest News
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-RufaiGwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun HutuBa Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - BirtaniyaChina da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen YaƙinGawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ila