Home SIYASA Page 105

SIYASA

Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyyarsa ga Tsohuwar Minista,Aisha Abubakar Kan Rashin ‘Danta

0
Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta'aziyyarsa ga Tsohuwar Minista,Aisha Abubakar Kan Rashin 'Danta   Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana bakin cikinsa bisa rasuwar Aliyu Abubakar, babban dan tsohuwar minista, Aisha Abubakar. Matashin Abubakar ya yi hatsarin mota ne tare da 'yan uwansa...

‘Yan Najeriya Sun Magantu Kan Sauke Ministoci 2 Daga Mukamansu

0
'Yan Najeriya Sun Magantu Kan Sauke Ministoci 2 Daga Mukamansu   A yau Laraba 1 ga watan Satumba shugaba Buhari ya sallami wasu daga cikin ministocinsa. Wannan sallama ta girgiza da yawan 'yan Najeriya, lamarin da ya jawo cece-kuce a kasar. Mutane da...

Watsa Kalaman Kiyayya da Tunzura Jama’a na da Illa ga Kasa – Lai Mohammed...

0
Watsa Kalaman Kiyayya da Tunzura Jama'a na da Illa ga Kasa - Lai Mohammed ga Shugabanni   Gwamnatin Najeriya roki shugabanni da cewa, ya kamata su zama masu wanzar da zaman lafiya. Wannan na fitowa ne daga bakin ministan yada labarai da...

Matsalar Tsaro: Gwamna Lalong ya ja Kunnen Shugabannin Karamar Hukumar Jos ta Arewa

0
Matsalar Tsaro: Gwamna Lalong ya ja Kunnen Shugabannin Karamar Hukumar Jos ta Arewa   Gwamnan jahar Filato, Simon Lalong, ya ja kunnen shugabannin karamar hukumar Jos ta arewa. Ya ce su yi gaggawar kawo karshen ta’addancin da ke aukuwa a bangarensu don...

Gwamnatin Zamfara ta Rufe Makarantun Jahar

0
Gwamnatin Zamfara ta Rufe Makarantun Jahar   Gwamnatin jahar Zamfara ta sanya dokar ta baci a fadin kananan hukumomi 14 dake jahar. Hakazalika gwamnatin ta kulle dukkan makarantun gwamnati da masu zaman kansu dake dukkan kananan hukumomin jahar. Wannan ya biyo bayan harin...

Shugaba Buhari ya Sauke Ministocinsa 2 Daga Mukamansu

0
Shugaba Buhari ya Sauke Ministocinsa 2 Daga Mukamansu   Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba, 1 ga watan Satumba ya sauke ministoci biyu daga mukamansu. Ministocin sune na ma’aikatar gona, Mohammed Sabo Nanono, da takwaransa na ma’aikatar wutar lantarki, Saleh Mamman. Mai...

Jam’iyyar APC ta Samu Karin Membobi 6 Daga APGA

0
Jam'iyyar APC ta Samu Karin Membobi 6 Daga APGA   Gabanin zaben gwamna na ranar 6 ga watan Nuwamba, a jahar Anambra, jam’iyyar APC ta sake samun karfi. Wasu ‘yan majalisar jahar shida daga jam’iyyar APGA sun sauya sheka zuwa APC. Tuni aka...

Dalilin da Yasa Najeriya ke Fuskantar Matsalolin Tsaro – Gwamna Douye Diri

0
Dalilin da Yasa Najeriya ke Fuskantar Matsalolin Tsaro - Gwamna Douye Diri   Gwamnan jahar Bayelsa ya bayyana dalilin da yasa Najeriya ke fuskantar matsalolin tsaro. Ya ce, wasu 'yan siyasa marasa kima su ke amfani da damar da suke dashi wajen...

Shugabannin PDP Sun Roki Goodluck Jonathan da ya ci Gaba da Zama a Jam’iyyar

0
Shugabannin PDP Sun Roki Goodluck Jonathan da ya ci Gaba da Zama a Jam'iyyar   Shugabannin babbar jam'iyyar adawa ta PDP sun ziyarci tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan domin rokonsa ya ci gaba da zama a jam'iyyar. Mukadashin shugaban jam'iyyar, Yemi Akinwonmi...

Manyan ‘Yan PDP 3 da Ake Ganin Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa a 2023

0
Manyan 'Yan PDP 3 da Ake Ganin Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa a 2023 'Yan siyasa a fadin kasar na gwagwarmayar ganin sun cimma nasara gabannin zaben 2023. Akwai wasu manyan 'yan siyasa da ake ganin za su sake tsayawa takarar...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta