Home SIYASA Page 104

SIYASA

Kaduna: Jam’iyyar PDP ta Lashe Zaben Karamar Hukuma a Mazabar Gwamna El-Rufa’i

0
Kaduna: Jam'iyyar PDP ta Lashe Zaben Karamar Hukuma a Mazabar Gwamna El-Rufa'i   Gwamna El-Rufa'i ya rasa akwatin zabensa ga jam'iyyar PDP a zaben kananan hukumomi. Gwamnan ya kada kuri'arsa da safiyar Asabar a akwatin zaben. A cewar El-Rufa'i, ba dole bane jam'iyyarsa...

Najeriya na da Isassun Likitoci Amma Sun Gudu Abuja, Legas da Fatakwal – Ngige

0
Najeriya na da Isassun Likitoci Amma Sun Gudu Abuja, Legas da Fatakwal - Ngige   Ministan Kwadago ya ce Likitocin Najeriya sun tare a birane shiyasa ake ganin babu Likitoci. Ngige ya yi tsokaci ne kan yadda Likitoci ke guduwa daga Najeriya. Wata...

Gwamnatin Ganduje ta ki Biyana Kudin Fansho – Kwankwaso

0
Gwamnatin Ganduje ta ki Biyana Kudin Fansho - Kwankwaso   Kwankwaso ya yi korafin yadda gwamna Ganduje ke take masa hakkinsa. Tsohon gwamnan yace ba'a biyansa kudin fanshon wata-wata da ya kamata. Kwankwaso ya hadu da Ganduje a filin jirgin sama a Abuja...

Tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh ya Bayyana Cewa Bazai Daina Goyan Shugaba Buhari ba

0
Tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh ya Bayyana Cewa Bazai Daina Goyan Shugaba Buhari ba   Saleh Mamman yace ba zai daina goyon bayan Shugaba Buhari ba. Tsohon Ministan yace yana alfahari da ayyukan da yayi cikin shekaru biyu. Saleh ya fayyace maganar rashin...

Bayan Haɗuwa a Filin Jirgi: Kwankwaso ya Magantu Kan Haɗuwar Shi da Gwamna Ganduje

0
Bayan Haɗuwa a Filin Jirgi: Kwankwaso ya Magantu Kan Haɗuwar Shi da Gwamna Ganduje   Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce Allah ne ya hada shi da Gwamna Ganduje a filin jirgi. An ga hoton 'yan siyasan biyu da...

‘Yan Sandan Najeriya Basu da Makami na Kwarai Don Yakan ‘Yan Bindiga – Gwamna...

0
'Yan Sandan Najeriya Basu da Makami na Kwarai Don Yakan 'Yan Bindiga - Gwamna Masari   Gwamna Masari na Katsina ya kalubalanci Sifeto Janar na yan sanda kan lamarin tsaro. Masari yace 'yan sandan Najeriya basu da makamai na kwarai don yakan...

Shugabannin APC Sun Bayyana Cewa Gwamnatin Shugaba Buhari Ta Kwato 1trn na Kudin Sata

0
Shugabannin APC Sun Bayyana Cewa Gwamnatin Shugaba Buhari Ta Kwato 1trn na Kudin Sata   Tun bayan hawan shugaban kasa Muhammadu Buhari mulkin Najeriya a 2015 yana ta gano makudan kudade sakamakon bincike. Daga 2015 zuwa yanzu EFCC da ICPC sun gano...

Ya Kamata Gwamnati ta Samar da Runduna ta Musamman Don Kare Makarantu – Atiku...

0
Ya Kamata Gwamnati ta Samar da Runduna ta Musamman Don Kare Makarantu - Atiku Abubakar   Biyo bayan sace daliban wata makarantar sakandare a Zamfara, Atiku Abubakar ya yi martani. Ya bayyana cewa, ya kamata gwamnati ta samar da runduna ta musamman...

Ba za a Fahimci Tasirin Ayyukan da Nake yi ba Sai Bayan na Sauka...

0
Ba za a Fahimci Tasirin Ayyukan da Nake yi ba Sai Bayan na Sauka - Shugaba Buhari   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce ba za a fahimci tasirin ayyukan da yake yi ba, sai bayan ya sauka daga mulki a...

IPOB: Shugaba Buhari na Zargin Amnesty Kan Goyan-Bayan Ta’addanci

0
IPOB: Shugaba Buhari na Zargin Amnesty Kan Goyan-Bayan Ta'addanci   Shugabajn Najeriya Muhamamdu Buhari ya zargi ƙungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty da goyon-baya ta'addanci da ake aikatawa a ƙasar. Shugaban a wata sanarwa ɗauke da sa hannun kakakinsa Malam Garba...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta