Home SIYASA Page 106

SIYASA

Osinbajo 2023: ‘Yan Kungiyar PCG Sun Kaiwa Gwamna Masari da Sarkin Daura Ziyara

0
Osinbajo 2023: 'Yan Kungiyar PCG Sun Kaiwa Gwamna Masari da Sarkin Daura Ziyara   Wasu ‘yan kungiyar PCG suna saida takarar Yemi Osinbajo a zaben 2023. Progressive Consolidation Group tace Osinbajo ya fi dace wa ya karbi mulki. ‘Yan kungiyar sun ziyarci Katsina,...

Kungiyar IPOB na Samun Goyan Bayan ‘Yan Kasashen Waje da Ake Biyansu Albashi Mai...

0
Kungiyar IPOB na Samun Goyan Bayan 'Yan Kasashen Waje da Ake Biyansu Albashi Mai Tsoka- Shugaba Buhari   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da ayyukan kungiyar nan mai neman ballewa ta Indigenous People of Biafra. Shugaban Najeriyan ya bayyana...

Gwamna Masari ya Fitar da Sababbin Matakan Shawo Kan Matsalolin Tsaro a Jaharsa

0
Gwamna Masari ya Fitar da Sababbin Matakan Shawo Kan Matsalolin Tsaro a Jaharsa   Gwamnatin Katsina da ke arewacin Najeriya ta dakatar da hada-hadar kasuwanci da datse wasu manyan tituna saboda matsaloli na tsaro. Wata sanarwa da gwamnan jahar Aminu Bello Masari...

Rikicin PDP: CNJ Tanko Muhammad ya Gayyaci Alkalai Daga Jahohi 6

0
Rikicin PDP: CNJ Tanko Muhammad ya Gayyaci Alkalai Daga Jahohi 6   Shugaban alkalan Najeriya, Justice Tanko Muhammad, ya gayyaci manyan alkalan jahar Rivers, Kebbi, Cross River, Anambra, Jigawa da Imo don taron gaggawa. Wannan ya biyo bayan hukunce-hukunce masu karo da...

Gwamna Abdullahi Sule ya Sanar da Sallamar Kwamishinoninsa

0
Gwamna Abdullahi Sule ya Sanar da Sallamar Kwamishinoninsa   Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sanar da rushe baki ɗaya masu rike da mukaman siyasa a gwamnatinsa. Gwamnan ya faɗi hakane a wurin taron gaggawa da ya kira a faɗar gwamnatinsa dake Lafia. Kwamishinan...

Gwamnatin Tarayya ta Shirya Samarwa da Matasa Masu Digiri Aiki

0
Gwamnatin Tarayya ta Shirya Samarwa da Matasa Masu Digiri Aiki   Gwamnatin tarayya zata saka matasa masu takardar digiri aiki na musamman na tsawon wata 12. Rahoto ya nuna cewa shirin zai kunshi matasa yan kasa da shekara 30 aƙalla 20,000 daga...

Ministan Ayyuka na Musamman ya Bukaci Hukumar EFCC da ta Binciki Gwamna Ortom

0
Ministan Ayyuka na Musamman ya Bukaci Hukumar EFCC da ta Binciki Gwamna Ortom   Ministan ayyuka na musamman, kuma tsohon gwamnan Benuwai, Akume, ya yi kira ga EFCC ta binciki Ortom. Ministan ya kuma bukaci gwamna Ortom na jahar Benuwai ya fito...

Zanga-Zanga: Sudan ta Kudu ta Katse Layukan Intanet a Kasar

0
Zanga-Zanga: Sudan ta Kudu ta Katse Layukan Intanet a Kasar   An katse layukan intanet a Sudan Ta Kudu da takaita samun layukan wayoyi yayin da mahukunta ke kokarin murkushe wani shirin zanga-zanga a fadin kasar kan adawa da shugabannin siyasa. An...

Sanata Bala Ibn Na’Allah ya Magantu Kan Kisan ‘Dansa

0
Sanata Bala Ibn Na'Allah ya Magantu Kan Kisan 'Dansa   Sanata Bala Ibn Na'Allah, ɗan majalisar dattawan Najeriya da ake zargi wasu da kashe babban ɗansa, Abdulkareem a gidansa da ke Malali a Kaduna, ya ce yana fatan mutuwar ɗan nasa...

Komawa Makaranta: Gwamnatin Jahar Kano ta Kara wa Dalibai Mako Guda

0
Komawa Makaranta: Gwamnatin Jahar Kano ta Kara wa Dalibai Mako Guda Gwamnatin Kano da ke arewacin Najeriya ta sanar da ɗage ranar komawar ɗalibai makaranta da mako guda. Kwamishinan Ilimi na jahar, Muhammad Sanusi Sa'id Kiru, ya ce an tsawaita komawa...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta