Home SIYASA Page 107

SIYASA

Gwamnati na Kokarin Kawar da Duk Wani Tashin Hankali ko Fitina – Shugaba Buhari

0
Gwamnati na Kokarin Kawar da Duk Wani Tashin Hankali ko Fitina - Shugaba Buhari   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya roki al'ummar Filato su rungumi zaman lafiya, tare da jaddada cewa gwamnatin na yin duk mai yiwuwa domin kawar da duk...

Inganta Tsaro: Shugaban Zambia ya Canza Manyan Hafsoshin Tsaro na Kasar

0
Inganta Tsaro: Shugaban Zambia ya Canza Manyan Hafsoshin Tsaro na Kasar   Sabon shugaban Zambia Hakainde Hichilema ya sauya manyan hafsoshin sojojin kasar da na 'yan sanda - hakan na nuna cewa zai fi mayar da hankali kan inganta tsaron kasar. A...

A Kame Duk Malamin da Yake Wa’azin Tunzura Jama’a – Gwamna Zulum

0
A Kame Duk Malamin da Yake Wa'azin Tunzura Jama'a - Gwamna Zulum   Gwamnan jahar Borno, Babagana Umara Zulum ya bada umarnin kame malamai masu wa'azin tunzura jama'a. Gwamnan ya bukaci hukumar DSS da su gaggauta cafke irin wadannan malamai masu ta...

Bayan Dakatar da Shi: Zan Cigaba da Kasancewa Mai Kwazo da Tasiri a APC...

0
Bayan Dakatar da Shi: Zan Cigaba da Kasancewa Mai Kwazo da Tasiri a APC - Oshiomhole   An soke umurnin kotu wanda ya dakatar da Adams Oshiomhole a matsayin shugaban jam'iyyar APC. Oshiomhole ya bayyana hakan ne a lokacin da yake zantawa...

PDP ce kadai za ta Iya Samar da Madaidaiciyar Mafita Kuma ta Kafa Ingantaccen...

0
PDP ce kadai za ta Iya Samar da Madaidaiciyar Mafita Kuma ta Kafa Ingantaccen Shugabanci a Najeriya - Shugaban Matasan Arewa   Kungiyar shugaban matasan Arewa sun bukaci Obasanjo ya nemo mafita ga 'yan Najeriya. Kungiyar ta bukaci shugaban da ya yi...

Majalisar Dokokin jahar Plateau ta Magantu Kan Matsalar Rashin Tsaro a Jahar

0
Majalisar Dokokin jahar Plateau ta Magantu Kan Matsalar Rashin Tsaro a Jahar   Majalisar dokokin jahar Filato ta yi Allah wadai da kashe-kashen da ke faruwa a garuruwa daban-daban a Jos. Wasu mazauna jahar ba su ji dadin yadda gwamna Simon Lalong...

Ana Samun Nasarori Masu Yawa a Yaki da Ta’addanci a Fadin Kasar nan –...

0
An Samun Nasarori Masu Yawa a Yaki da Ta'addanci a Fadin Kasar nan - Garba Shehu   Fadar shugaban kasa ta magantu kan kokarin da gwamnati mai ci ke yi wajen yaki da masu tayar da kayar baya da fashi da...

Majalisar Dokokin Jahar Plateau ta Nemi Mazauna Jahar da su Kare Kansu da Hare-Hare

0
Majalisar Dokokin Jahar Plateau ta Nemi Mazauna Jahar da su Kare Kansu da Hare-Hare   An bukaci mazauna jahar Filato da su kare kansu daga hare-hare yayin da rikici ke ci gaba da kamari. Majalisar dokokin jahar Filato ce ta yi kiran...

Rashin Tsaro: Gwamnatin Zamfara ta Bada Umarnin Rufe kasuwannin Jahar

0
Rashin Tsaro: Gwamnatin Zamfara ta Bada Umarnin Rufe Kasuwannin Jahar   Matsalar tsaro a jahar Zamfara ta yi tsamari kuma gwamnatin jahar na shirin daukar matakan kare al’ummarta. Wasu gungun 'yan bindiga a jahar Zamfara sun mamaye garuruwa da dama inda suke...

Najeriya 61: Gwamnatin Tarayya ta Fara Shirin Shagalin Bikin Samun Yancin Kai

0
Najeriya 61: Gwamnatin Tarayya ta Fara Shirin Shagalin Bikin Samun Yancin Kai   Gwamnatin tarayya ta rantsar da kwamitin mutum 12 na shirya shagalin cikar Najeriya 61 da samun 'yancin kai. Kamar yadda sakataren gwamnatin tarayya, SGF Boss Mustapha ya ce an...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta