Home SIYASA Page 108

SIYASA

Fadar Shugaban Kasa ta Bayyana Cewa Zata Hukunta Duk Ma’aikacin Fadar da ta Samu...

0
Fadar Shugaban Kasa ta Bayyana Cewa Zata Hukunta Duk Ma'aikacin Fadar da ta Samu da Cin Amana   Tijjani Umar, sakataren din-din-din na Fadar Shugaban Kasa, ya ce za a hukunta duk wani ma’aikacin Fadar Shugaban Kasa da aka samu da...

Atiku Abubakar ya Koma Makaranta

0
Atiku Abubakar ya Koma Makaranta   Biyo bayan jita-jitan cewa Atiku ya koma Dubai da zama, dan siyasan ya yi martani. Tsohon mataimakin shugaban kasan yace makaranta ya koma karo ilimi. Ya ce Obasanjo ne ya bashi shawaran komawa makaranta. Abuja - Tsohon mataimakin...

Gina Wurin Kiwo: Ban Nemi N6b Daga Gurin Gwamnatin Tarayya ba, Kuma Bazan Nema...

0
Gina Wurin Kiwo: Ban Nemi N6b Daga Gurin Gwamnatin Tarayya ba, Kuma Bazan Nema ba - Gwamna Umahi   Gwamnatin Ebonyi ta ce ba ta goyon-bayan a ware fili domin ayi kiwon dabbobi. Gwamna David Umahi ya musanya kalaman da suka fito...

Shugaba Buhari ya Nada Dr.Simon Harry a Matsayin Sabon Shugaban NBS

0
Shugaba Buhari ya Nada Dr.Simon Harry a Matsayin Sabon Shugaban NBS   Muhammadu Buhari ya amince da nadin sabon shugaba a hukumar NBS. Zaman Yemi Kale ya kare bayan wa’adinsa sun kare a watan Agustan nan. Darektan tsare-tsare, Dr. Simon Harry ne zai...

Matsalar Tsaro: Sanata Ali Ndume Ya Nuna Damuwarsa Kan Shirun Shugaba Buhari

0
Matsalar Tsaro: Sanata Ali Ndume Ya Nuna Damuwarsa Kan Shirun Shugaba Buhari   Sanata Ali Ndume, ya kirayi shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya fito ya yiwa yan Najeriya jawabi. Sanatan APC yace bai kamata Buhari ya yi gum da bakinsa a lokacin...

Bayan Nada Sabon Shugaba a PDP: Kotu ta Dawo da Secondus Kan Kujerarsa

0
Bayan Nada Sabon Shugaba a PDP: Kotu ta Dawo da Secondus Kan Kujerarsa   Wata babbar kotu a jahar Kebbi ta soke umarnin dakatarwa, tace Uche Secondus ya koma kan kujerarsa ta shugaban PDP. Alkalin kotun, mai shari'a Nusrat Umar, itace ta...

Goodluck Jonathan ya Zama Shugaban Jami’ar Cavendish ta Kasar Uganda

0
Goodluck Jonathan ya Zama Shugaban Jami'ar Cavendish ta Kasar Uganda   Tsohom shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya zama shugaban jami'ar Cavendish ta kasar Uganda. Tsohon shugaban ya zama mutum na uku da zai jagoranci jami'ar tun bayan da aka kafa ta. Rahotanni sun...

Jam’iyyar PDP ta Nada Sabon Shugaban Jam’iyyar na kasa

0
Jam'iyyar PDP ta Nada Sabon Shugaban Jam'iyyar na kasa   FCT, Abuja - Bayan kwanaki biyu ana dambarwa kan shugabancin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, an nada mataimakin shugaban jam'iyyar na kasa (kudu), Yemi Akinwonmi a matsayin mukadashin shugaba. Mai...

GEEP 2.0: Gwamnatin Tarayya Tayi Sabon Shirin Tsarin TraderMoni, MarketMoni da FarmerMoni

0
GEEP 2.0: Gwamnatin Tarayya Tayi Sabon Shirin Tsarin TraderMoni, MarketMoni da FarmerMoni   Gwamnatin Muhammadu Buhari ta shigo da sabon samfurin tsari na GEEP 2.0. Marasa karfi za su amfana da TraderMoni, MarketMoni, da kuma FarmerMoni. An kuma kara kudin da ake rabawa...

Tin 2015: Gwamna Ganduje da Rabi’u Kwankwaso Sun Hadu

0
Tin 2015: Gwamna Ganduje da Rabi'u Kwankwaso Sun Hadu   Abokan siyasa da suka zama abokan hamayya sun sake haduwa da juna. Kwankwaso ya kasance maigidan Ganduje na tsawon shekaru amma abubuwa suka tabarbare tsakaninsu. Jiga-jigan siyasan biyu zasu hau jirgi daya zuwa...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta