Home SIYASA Page 109

SIYASA

Gwamnonin APC Sun Yaba da Jagorancin Gwamna Zulum

0
Gwamnonin APC Sun Yaba da Jagorancin Gwamna Zulum   Kungiyar gwamnonin APC ta aike ta sakon taya murnar ranar haihuwa ga gwamna Babagana Umaru Zulum. Gwamnonin sun bayyana cewa Zulum na taka muhimmiyar rawa wajen yaki da matsalar tsaro a faɗin Najeriya. A...

Majalisar Wakilai ta Koka da Rashin Tsaro

0
Majalisar Wakilai ta Koka da Rashin Tsaro   Mambobin kungiyar marasa rinjaye a majalisar wakilai sun koka kan halin da kasar ke ciki na rashin tsaro. Sun kuma bayyana cewa 'yan Najeriya basu cancanci shiga wannan mawuyacin yanayi da suke ciki ba. A...

Canja Sheka: Femi Fani Kayode ya Caccaki Mataimakin Gwamna Matawalle, Mahdi Gusau

0
Canja Sheka: Femi Fani Kayode ya Caccaki Mataimakin Gwamna Matawalle, Mahdi Gusau   Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya caccaki mataimakin gwamnan jahar Zamfara, Mahdi Gusau. Hakan ya biyo bayan kin canja shekar da yayi daga jam’iyyar PDP zuwa APC...

Shugaba Buhari ya Magantu Kan Harin ‘Yan Bindiga a NDA

0
Shugaba Buhari ya Magantu Kan Harin 'Yan Bindiga a NDA   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi martani kan harin da 'yan bindiga suka kai NDA. Ya ce, wannan ya kamata ya zama izina, ya kuma zama sanadin da zai sa a...

Fadar Shugaban Kasa na Zargin Gwamna Ortom Kan Sanadiyyar Mutuwar Mutane da Dama a...

0
Fadar Shugaban Kasa na Zargin Gwamna Ortom Kan Sanadiyyar Mutuwar Mutane da Dama a Jaharsa   Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, gwamna Ortom na Benue ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama. Garba Shehu, mai magana da yawun shugaban kasa ne ya...

Gwamna Matawalle ya Nemi a Saka Dokar ta Bace a Arewacin Najeriya Baki...

0
A Saka Dokar ta Bace a Arewacin Najeriya Baki ɗaya - Gwamna Matawalle   Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, ya yi kira da a saka dokar ta bace a arewacin Najeriya baki ɗaya. Gwamnan yace yana da yakinin idan aka ɗauki wannan matakin...

Shugaban Jam’iyyar PDP na Jahar Lagos, Adegbola Dominic ya Mutu

0
Shugaban Jam'iyyar PDP na Jahar Lagos, Adegbola Dominic ya Mutu   Shugaban babbar jam'iyyar adawa PDP, reshen jahar Lagos, Adegbola Dominic, ya kwanta dama. Kakakin jam'iyyar na jahar, Taofeeq Gani, shine ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba. Yace...

An Samu Kungiya a Kasar Afghanistan Masu Adawa da Mulkin Taliban

0
An Samu Kungiya a Kasar Afghanistan Masu Adawa da Mulkin Taliban   A can kasar Afghanistan, an samu wasu sojojin da suke adawa da mulkin kungiyar Taliban. Rahoto ya bayyana cewa, sun harba wani babban makami cikin kwari domin nuna adawarsu ga...

PIB: Shugaban Majalisar Dattawa ya yi Watsi da Rade-Radin Cewa Sun Lukume $10m

0
PIB: Shugaban Majalisar Dattawa ya yi Watsi da Rade-Radin Cewa Sun Lukume $10m   Ahmad Lawan yace babu wanda aka ba cin hanci domin a taba kudirin PIB. Shugaban majalisar yayi watsi da rade-radin cewa sun lakume Miliyan $10m. Lawan ya gargadi jama’a...

Mutane su Kare Kan su Daga ‘Yan Bindiga: Gwamnatin Tarayya ta yi Magana Kan...

0
Mutane su Kare Kan su Daga 'Yan Bindiga: Gwamnatin Tarayya ta yi Magana Kan Batun Gwamna Masari   Gwamnatin Tarayyar Nigeria ta ce bata goyon bayan kiran da Masari ya yi na cewa mutane su tashi su kare kansu daga 'yan...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta