Sace Mahaifin Kakakinta: An Dakatar da Zaman Majalisa a Jahar Zamfara
Sace Mahaifin Kakakinta: An Dakatar da Zaman Majalisa a Jahar Zamfara
Majalisar Jahar Zamfara ta dakatar da zamanta saboda sace mahaifin kakakinta.
Yan bindiga sun sace Alhaji Mua'azu Abubakar ne yayin harin da suka kai a garinsu.
Majiya daga majalisar ta ce...
Gwamnatin Zamfara ta Nada Sabon Shugaban Ma’aikatan Jahar
Gwamnatin Zamfara ta Nada Sabon Shugaban Ma'aikatan Jahar
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya amince da nadin Alhaji Kabiru Muhammad Gayari a matsayin sabon shugaban ma’aikatan jahar.
Hadimin gwamnan, Yusuf Idris Gusau ne ya tabbatar da nadin a yau Talata, 24 ga...
An Tsige Kakakin Majalisar Jahar Kebbi, Hon.Ismaila Kamba
An Tsige Kakakin Majalisar Jahar Kebbi, Hon.Ismaila Kamba
An tsige Honarabul Ismaila Abdulmummuni Kamba, kakakin majalisar jahar Kebbi da mataimakinsa, Muhammadu Buhari Aliyu daga kujerunsu.
An nada Muhammad Abubakar Lolo mai wakiltar yammacin Bagudo a matsayin sabon kakakin da kuma Mohammed...
Mutane na Cikin Halin Talauci a Najeriya – Ministan Noma
Mutane na Cikin Halin Talauci a Najeriya - Ministan Noma
Karamin Ministan noma ya bayyana halin da Najeriya ke ciki game da abinci.
Shi kuwa Ministan Noma, Nanono, yace akwai bakar talauci a Najeriya.
An gudanar da taron ciyar da Najeriya a...
Shugaba Buhari ya ki Maida Hankali a ɓangaren Tsaro – Gwamna Ortom
Shugaba Buhari ya ki Maida Hankali a ɓangaren Tsaro - Gwamna Ortom
Gwamnan Benuwai, Samuel Ortom, yace ba'a taba yin gwamnati mai muni kamar ta Buhari ba a bangaren tsaro.
Gwamnan yace shugaba Buhari ya ki maida hankali tare da baiwa...
Atiku Abubakar da Gwamna Obaseki Sun Hada Gwiwa Don Kayar da Jam’iyyar APC a...
Atiku Abubakar da Gwamna Obaseki Sun Hada Gwiwa Don Kayar da Jam'iyyar APC a 2023
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya ce tarurrukan sulhu da ke gudana tsakanin shugabannin PDP na samun sakamako mai kyau.
Abubakar ya bayyana haka a...
Kungiyar TSG ta Caccaki Gwamna Yahaya Bello Kan Taba Tinubu
Kungiyar TSG ta Caccaki Gwamna Yahaya Bello Kan Taba Tinubu
Tinubu Support Group ta yi wa Gwamnan jahar Kogi, Yahaya Bello raddi.
Kungiyar TSG ta maida martani ne bayan Gwamnan ya tabo Bola Tinubu.
Bello ya ba Tinubu shawara ya hakura da...
Shugaban Majalisar Dattijai ya Nemi Gwamnatin Tarayya Akan ta Rage Ciyo Bashi
Shugaban Majalisar Dattijai ya Nemi Gwamnatin Tarayya Akan ta Rage Ciyo Bashi
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, yace ya zama wajibi a nemo hanyar rage ciyo bashin gwamnatin tarayya.
Lawan ya bayyana haka ne jin kaɗan bayan fitowa daga wata...
Kotu ta Dakatar da Shugaban Jam’iyyar PDP na Kasa, Uche Secondus
Kotu ta Dakatar da Shugaban Jam'iyyar PDP na Kasa, Uche Secondus
Rivers - Rikicin babbar jam'iyyar hamayya PDP ya sake ɗaukar eani sabon salo ranar Litinin a jahar Ribas, kamar yadda dailytrust ta rawaito.
Wata babbar kotu a jahar Ribas ta...
Gwamnatin Tarayya ta Bayyana Adadin Mutane da Zasu Amfana da N-Power Rukunin C
Gwamnatin Tarayya ta Bayyana Adadin Mutane da Zasu Amfana da N-Power Rukunin C
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ta shirya tsaf don fara aiwatar da shirin N-Power.
Gwamnatin ta kuma bayyana mafitar da shirin na N-Power zai samar a cikin al'ummar...





















