Home SIYASA Page 110

SIYASA

Sace Mahaifin Kakakinta: An Dakatar da Zaman Majalisa a Jahar Zamfara

0
Sace Mahaifin Kakakinta: An Dakatar da Zaman Majalisa a Jahar Zamfara   Majalisar Jahar Zamfara ta dakatar da zamanta saboda sace mahaifin kakakinta. Yan bindiga sun sace Alhaji Mua'azu Abubakar ne yayin harin da suka kai a garinsu. Majiya daga majalisar ta ce...

Gwamnatin Zamfara ta Nada Sabon Shugaban Ma’aikatan Jahar

0
Gwamnatin Zamfara ta Nada Sabon Shugaban Ma'aikatan Jahar   Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya amince da nadin Alhaji Kabiru Muhammad Gayari a matsayin sabon shugaban ma’aikatan jahar. Hadimin gwamnan, Yusuf Idris Gusau ne ya tabbatar da nadin a yau Talata, 24 ga...

An Tsige Kakakin Majalisar Jahar Kebbi, Hon.Ismaila Kamba

0
An Tsige Kakakin Majalisar Jahar Kebbi, Hon.Ismaila  Kamba   An tsige Honarabul Ismaila Abdulmummuni Kamba, kakakin majalisar jahar Kebbi da mataimakinsa, Muhammadu Buhari Aliyu daga kujerunsu. An nada Muhammad Abubakar Lolo mai wakiltar yammacin Bagudo a matsayin sabon kakakin da kuma Mohammed...

Mutane na Cikin Halin Talauci a Najeriya – Ministan Noma

0
Mutane na Cikin Halin Talauci a Najeriya - Ministan Noma   Karamin Ministan noma ya bayyana halin da Najeriya ke ciki game da abinci. Shi kuwa Ministan Noma, Nanono, yace akwai bakar talauci a Najeriya. An gudanar da taron ciyar da Najeriya a...

Shugaba Buhari ya ki Maida Hankali a ɓangaren Tsaro – Gwamna Ortom

0
Shugaba Buhari ya ki Maida Hankali a ɓangaren Tsaro - Gwamna Ortom   Gwamnan Benuwai, Samuel Ortom, yace ba'a taba yin gwamnati mai muni kamar ta Buhari ba a bangaren tsaro. Gwamnan yace shugaba Buhari ya ki maida hankali tare da baiwa...

Atiku Abubakar da Gwamna Obaseki Sun Hada Gwiwa Don Kayar da Jam’iyyar APC a...

0
Atiku Abubakar da Gwamna Obaseki Sun Hada Gwiwa Don Kayar da Jam'iyyar APC a 2023   Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya ce tarurrukan sulhu da ke gudana tsakanin shugabannin PDP na samun sakamako mai kyau. Abubakar ya bayyana haka a...

Kungiyar TSG ta Caccaki Gwamna Yahaya Bello Kan Taba Tinubu

0
Kungiyar TSG ta Caccaki Gwamna Yahaya Bello Kan Taba Tinubu   Tinubu Support Group ta yi wa Gwamnan jahar Kogi, Yahaya Bello raddi. Kungiyar TSG ta maida martani ne bayan Gwamnan ya tabo Bola Tinubu. Bello ya ba Tinubu shawara ya hakura da...

Shugaban Majalisar Dattijai ya Nemi Gwamnatin Tarayya Akan ta Rage Ciyo Bashi

0
Shugaban Majalisar Dattijai ya Nemi Gwamnatin Tarayya Akan ta Rage Ciyo Bashi   Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, yace ya zama wajibi a nemo hanyar rage ciyo bashin gwamnatin tarayya. Lawan ya bayyana haka ne jin kaɗan bayan fitowa daga wata...

Kotu ta Dakatar da Shugaban Jam’iyyar PDP na Kasa, Uche Secondus

0
Kotu ta Dakatar da Shugaban Jam'iyyar PDP na Kasa, Uche Secondus   Rivers - Rikicin babbar jam'iyyar hamayya PDP ya sake ɗaukar eani sabon salo ranar Litinin a jahar Ribas, kamar yadda dailytrust ta rawaito. Wata babbar kotu a jahar Ribas ta...

Gwamnatin Tarayya ta Bayyana Adadin Mutane da Zasu Amfana da N-Power Rukunin C

0
Gwamnatin Tarayya ta Bayyana Adadin Mutane da Zasu Amfana da N-Power Rukunin C   Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ta shirya tsaf don fara aiwatar da shirin N-Power. Gwamnatin ta kuma bayyana mafitar da shirin na N-Power zai samar a cikin al'ummar...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta