Gwamna Zulum ya Rabawa ‘Yan Gudun Hijirar Jaharsa N200m da Kayan Abinci
Gwamna Zulum ya Rabawa 'Yan Gudun Hijirar Jaharsa N200m da Kayan Abinci
Bayan ya kwana a Bama, gwamnan jahar Borno, Babagana Zulum ya rabawa 'yan gudun hijira N200,000,000 da kayan abinci.
Sai da ya tsaya tsayin daka ya tabbatar 'yan gudun...
Janar Abdussalami Abubakar ya Bayyana Babban Abinda Yake Jawo Matsalar Tsaro a Najeriya
Janar Abdussalami Abubakar ya Bayyana Babban Abinda Yake Jawo Matsalar Tsaro a Najeriya
Tsohon shugaban ƙasa a mulkin soja, janar Abdussalami Abubakar ya ce akwai kimanin muggana makamai miliyan N6m dake yawo a Najeriya ba bisa ƙa'ida ba.
Tsohon shugaban wanda...
Tinubu: Babu Wani ‘Dan Takarar Shugaban Kasa a 2023 da Muke Goyan Baya –...
Tinubu: Babu Wani 'Dan Takarar Shugaban Kasa a 2023 da Muke Goyan Baya - Afenifere
Kungiyar Afenifere ta musanya cewa tana goyon-bayan takarar Bola Tinubu.
Sola Lawal ya fitar da jawabi a jiya, ya na yi wa kungiyar SWAGA martani.
Lawal ya...
Kungiyar HEDA ta Gano Kadarorin Tsofaffin Manyan ‘Yan Siyasan Najariya da Suka Mallaka a...
Kungiyar HEDA ta Gano Kadarorin Tsofaffin Manyan 'Yan Siyasan Najariya da Suka Mallaka a Dubai
Wata kungiyar yaki da cin hanci da rashawa ta bankado wata babbar badakala.
Ta bayyana cewa, ta gano wasu kadarori da wasu tsofaffin gwamnoni suka mallaka.
Ta...
Dalilin da Yasa ‘Yan Bindiga ke Kai Hari Jahar Kaduna – Gwamna El-Rufa’i
Dalilin da Yasa 'Yan Bindiga ke Kai Hari Jahar Kaduna - Gwamna El-Rufa'i
Gwamnan jahar Kaduna ya bayyana dalilan da yasa 'yan bindiga ke kai hari jahar ta Kaduna.
Ya ce, hare-haren 'yan bindigan na da nasaba da kin tattaunawa da...
Olusegun Obasanjo da Sheikh Gumi Sun Shawarci Gwamnatin Tarayya Kan Matsalar Tsaro
Olusegun Obasanjo da Sheikh Gumi Sun Shawarci Gwamnatin Tarayya Kan Matsalar Tsaro
Tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo ya gana da Sheikh Gumi kan batun matsalar tsaro.
Fitattun biyu sun shawarci gwamnatin tarayya da ta kirkiri wasu kotuna don hukunta 'yan bindiga.
Sun...
Shugaban Kasan Japan ya Nada Ministan Kadaici
Shugaban Kasan Japan ya Nada Ministan Kadaici
Shugaban kasar Japan yayi nadin ministan kadaici a kokarin shawo kan masu kashe kansu a kasar.
An gano cewa an kirkiro wannan mukamin a kasar ne a watan Fabrairu don gujewa masu killace kansu...
NARD: Za mu yi Amfani da Tsumagiyarmu – Ministan Ayyuka da Kwadago ga Likitoci
NARD: Za mu yi Amfani da Tsumagiyarmu - Ministan Ayyuka da Kwadago ga Likitoci
Gwamnatin Najeriya zata zartar da hukuncin dakatar da biyan likitoci matsawar basu yi aiki ba saboda yajin aikin da suka tsunduma.
Ministan ayyuka da kwadago, Chris Ngige...
Jam’iyyar APC ta Karyata Batun Zanga-Zangar Nuna adawa da Buhari a Landan
Jam'iyyar APC ta Karyata Batun Zanga-Zangar Nuna adawa da Buhari a Landan
Jam'iyyar APC ta karyata hotunan da ke yawo ana ikirarin zanga-zangar nuna adawa da Buhari a Landan.
Jam'iyyar ta bayyana asalin inda aka dauko hotunan, tare da bayyana ranan...
Allurar Rigakafin Corona: Gwamnatin Tarayya na Shirin Kashe Sama da N396bn
Allurar Rigakafin Corona: Gwamnatin Tarayya na Shirin Kashe Sama da N396bn
Gwamnatin za ta kashe kudaden da suka haura Naira biliyan 396 a cikin shekarun 2021 da 2022.
Gwamnati ta kuma bayyana cewa, ana iya samun ragakafin sakamakon tallafi da ake...






















