Home SIYASA Page 142

SIYASA

Gwamna Zulum ya Rabawa ‘Yan Gudun Hijirar Jaharsa N200m da Kayan Abinci

0
Gwamna Zulum ya Rabawa 'Yan Gudun Hijirar Jaharsa N200m da Kayan Abinci   Bayan ya kwana a Bama, gwamnan jahar Borno, Babagana Zulum ya rabawa 'yan gudun hijira N200,000,000 da kayan abinci. Sai da ya tsaya tsayin daka ya tabbatar 'yan gudun...

Janar Abdussalami Abubakar ya Bayyana Babban Abinda Yake Jawo Matsalar Tsaro a Najeriya

0
Janar Abdussalami Abubakar ya Bayyana Babban Abinda Yake Jawo Matsalar Tsaro a Najeriya   Tsohon shugaban ƙasa a mulkin soja, janar Abdussalami Abubakar ya ce akwai kimanin muggana makamai miliyan N6m dake yawo a Najeriya ba bisa ƙa'ida ba. Tsohon shugaban wanda...

Tinubu: Babu Wani ‘Dan Takarar Shugaban Kasa a 2023 da Muke Goyan Baya –...

0
Tinubu: Babu Wani 'Dan Takarar Shugaban Kasa a 2023 da Muke Goyan Baya - Afenifere   Kungiyar Afenifere ta musanya cewa tana goyon-bayan takarar Bola Tinubu. Sola Lawal ya fitar da jawabi a jiya, ya na yi wa kungiyar SWAGA martani. Lawal ya...

Kungiyar HEDA ta Gano Kadarorin Tsofaffin Manyan ‘Yan Siyasan Najariya da Suka Mallaka a...

0
Kungiyar HEDA ta Gano Kadarorin Tsofaffin Manyan 'Yan Siyasan Najariya da Suka Mallaka a Dubai   Wata kungiyar yaki da cin hanci da rashawa ta bankado wata babbar badakala. Ta bayyana cewa, ta gano wasu kadarori da wasu tsofaffin gwamnoni suka mallaka. Ta...

Dalilin da Yasa ‘Yan Bindiga ke Kai Hari Jahar Kaduna – Gwamna El-Rufa’i

0
Dalilin da Yasa 'Yan Bindiga ke Kai Hari Jahar Kaduna - Gwamna El-Rufa'i Gwamnan jahar Kaduna ya bayyana dalilan da yasa 'yan bindiga ke kai hari jahar ta Kaduna. Ya ce, hare-haren 'yan bindigan na da nasaba da kin tattaunawa da...

Olusegun Obasanjo da Sheikh Gumi Sun Shawarci Gwamnatin Tarayya Kan Matsalar Tsaro

0
Olusegun Obasanjo da Sheikh Gumi Sun Shawarci Gwamnatin Tarayya Kan Matsalar Tsaro   Tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo ya gana da Sheikh Gumi kan batun matsalar tsaro. Fitattun biyu sun shawarci gwamnatin tarayya da ta kirkiri wasu kotuna don hukunta 'yan bindiga. Sun...

Shugaban Kasan Japan ya Nada Ministan Kadaici

0
Shugaban Kasan Japan ya Nada Ministan Kadaici   Shugaban kasar Japan yayi nadin ministan kadaici a kokarin shawo kan masu kashe kansu a kasar. An gano cewa an kirkiro wannan mukamin a kasar ne a watan Fabrairu don gujewa masu killace kansu...

NARD: Za mu yi Amfani da Tsumagiyarmu – Ministan Ayyuka da Kwadago ga Likitoci

0
NARD: Za mu yi Amfani da Tsumagiyarmu - Ministan Ayyuka da Kwadago ga Likitoci   Gwamnatin Najeriya zata zartar da hukuncin dakatar da biyan likitoci matsawar basu yi aiki ba saboda yajin aikin da suka tsunduma. Ministan ayyuka da kwadago, Chris Ngige...

Jam’iyyar APC ta Karyata Batun Zanga-Zangar Nuna adawa da Buhari a Landan

0
Jam'iyyar APC ta Karyata Batun Zanga-Zangar Nuna adawa da Buhari a Landan Jam'iyyar APC ta karyata hotunan da ke yawo ana ikirarin zanga-zangar nuna adawa da Buhari a Landan. Jam'iyyar ta bayyana asalin inda aka dauko hotunan, tare da bayyana ranan...

Allurar Rigakafin Corona: Gwamnatin Tarayya na Shirin Kashe Sama da N396bn

0
Allurar Rigakafin Corona: Gwamnatin Tarayya na Shirin Kashe Sama da N396bn   Gwamnatin za ta kashe kudaden da suka haura Naira biliyan 396 a cikin shekarun 2021 da 2022. Gwamnati ta kuma bayyana cewa, ana iya samun ragakafin sakamakon tallafi da ake...

Labarai

Latest News
Ukraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ilaAmurka/Iran: Sharuɗɗan da Iran ta Gindaya Kan Kawo ƙarshen YaƙinKotu ta Kama Google da Meta Kan SakaciHare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da Gas