Home SIYASA Page 141

SIYASA

Gwamnan Jahar Oyo ya Sauke Shugaban Jami’ar LAUTECH, Farfesa Micheal Ologunde

0
Gwamnan Jahar Oyo ya Sauke Shugaban Jami'ar LAUTECH, Farfesa Micheal Ologunde   Gwamna Seyi Makinde na jahar Oyo ya sauke shugaban jami'ar LAUTECH, Farfesa Micheal Ologunde. Olasunkanmi, Kwamishinan Ilimi, Kimiyya da Fasaha na jahar ne ya sanar da hakan a ranar Juma'a. Gwamnan...

Gwamna Godwin Obaseki ya Bukaci Shugaba Buhari da ya Sallami Ministar Kudi da Tattalin...

0
Gwamna Godwin Obaseki ya Bukaci Shugaba Buhari da ya Sallami Ministar Kudi da Tattalin Arziki, Zainab Ahmed   PDP ta na so Shugaban kasa ya sallami Ministar kudi da tattalin arziki. Jam’iyyar adawar ta zargi Zainab Ahmed da karya kan batun buga kudi. Daga...

Gwamna Yahaya Bello ya Bayyana Cewa Akwai Gwamnonin PDP da ke Shirin Komawa APC

0
Gwamna Yahaya Bello ya Bayyana Cewa Akwai Gwamnonin PDP da ke Shirin Komawa APC   Gwamna Yahaya Bello na jahar Kogi yace wasu gwamnonin PDP na shirin komawa APC. Gwamnan ya sanar da hakan ne a Abuja bayan taron sirri da suka...

Shugaba Buhari ya Dawo Najeriya Bayan Kwanaki 16 a Birnin Landan

0
Shugaba Buhari ya Dawo Najeriya Bayan Kwanaki 16 a Birnin Landan   Shugaba Muhammadu Buhari ya dira babban tashar jirgin kasa da kasa ta Nnamdi Azikwe dake birnin tarayya Abuja daga birnin Landan bayan makonni biyu inda yaje ganin Likita. Buhari ya...

Ministan Wutar Lantarki ya Roƙi Gafarar ‘Yan Najeriya Akan Rashin Samun Wutar Lantarki

0
Ministan Wutar Lantarki ya Roƙi Gafarar 'Yan Najeriya Akan Rashin Samun Wutar Lantarki   Ministan wutar lantarki, Sale Mamman ya roƙi gafarar yan Najeriya sabida matsalar rashin wutar lantarki da yan Najeriya suka fuskanta kwanan nan. Ministan ya dangata hakan da lalacewar...

Har da Hannun ‘Yan Siyasa a Rashin Tsaron Kasar Nan – Gwamna Ortom

0
Har da Hannun 'Yan Siyasa a Rashin Tsaron Kasar Nan - Gwamna Ortom   Gwamnan jahar Benue ya bayyana cewa, akwai hannun 'yan siyasa a rashin tsaron kasar nan. Ya kuma bayyana yadda 'yan siyasa suka shigo da sojojin kasashen waje don...

Wajibi ne Mutum ya Gabatar da NIN Kafin Ayi Masa Rijista – Ministan Sadarwa

0
Wajibi ne Mutum ya Gabatar da NIN Kafin Ayi Masa Rijista - Ministan Sadarwa   Bayan watanni da sanya takunkumi kan rijistan layukan waya, ministan sadarwa ya dage. Pantami ya ce daga yanzu wajibi ne mutum ya gabatar da NIN kafin ayi...

Hukumar EFCC ta Sako Tsohon Gwamnan Jahar Imo, Rochas Okorocha

0
Hukumar EFCC ta Sako Tsohon Gwamnan Jahar Imo, Rochas Okorocha   Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta sako tsohon gwamnan jahar Imo, Rochas Okorocha. Hadiminsa tsohon gwamnan ya tabbatar da cewa Okorocha ya koma gidansa da ke Maitama a Abuja. EFCC ta...

Bayan Sukar Gwamnan Kano: Rayuwata da ta Yarana da ke Makaranta na Fuskantar Barazana...

0
Bayan Sukar Gwamnan Kano: Rayuwata da ta Yarana da ke Makaranta na Fuskantar Barazana - Sa'ida Sa'ad Bugaje   Sa’ida Saad Bugaje ta soki yadda Gwamnan Kano ya fara yaki da Coronavirus. A dalilin wadannan maganganu da wannan mata ta yi, ta...

Gwamnatin Tarayya ta Nada Sababbin Sakatarori a Ma’aikatun NBTE, NSSEC da NCCE

0
Gwamnatin Tarayya ta Nada Sababbin Sakatarori a Ma'aikatun NBTE, NSSEC da NCCE   Shugaban kasa ya amince da nadin sababbin shugabannin ma’aikatun Gwamnati. Ma’aikatar ilmi ta ce an nada sakatarori a ma’aikatun NBTE, NSSEC, da ta NCCE. Farfesa Idris Bugaje, Abdullahi Abba, da...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta