Home SIYASA Page 140

SIYASA

Gwamna Nyesom Wike ya Mayar da Martani Kan Kalubalen da Rochas Okorocha ya Fuskanta

0
Gwamna Nyesom Wike ya Mayar da Martani Kan Kalubalen da Rochas Okorocha ya Fuskanta   Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike, ya mayar da martani game da kalubalen da Sanata Okorocha ya fuskanta kwanan nan. Wike ya shawarci dan majalisar kan yadda zai...

Shugaba Buhari ya Nuna Damuwarsa Kan Yawaitar Hatsarin Tankar Mai

0
Shugaba Buhari ya Nuna Damuwarsa Kan Yawaitar Hatsarin Tankar Mai   Shugaban ya jajantawa al'umma da gwamnatin jahar Benue bisa hatsarin tankar mai da ya faru jiya Lahadi. Ya kuma yi kira ga hukumomin da abin ya sahafa da su gaggauta daukar...

Gwamna Ganduje ya Kaddamar da Sababbin Babura 25 ga Hukumar Karota

0
Gwamna Ganduje ya Kaddamar da Sababbin Babura 25 ga Hukumar Karota   Gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da sabbin babura a Kano na hukumar KAROTA. Hukumar ta KAROTA ta ce wannan baburan za su taimakawa jami'an hukumar wurin kama masu...

Ya Kamata a Magance Matsalar Tsaro Kafin Zaɓen 2023 – Mike Ejiofor

0
Ya Kamata a Magance Matsalar Tsaro Kafin Zaɓen 2023 - Mike Ejiofor Wani tsohon Daraktan hukumar tsaro ta farin kaya DSS yace matuƙar Najeriya ta cigaba da tafiya a haka to zaɓen 2023 ma bazai yuwu ba. Tsohon Daraktan yace yakamata...

Atiku Abubakar da Tsofaffin Gwamnonin PDP 5 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar...

0
Atiku Abubakar da Tsofaffin Gwamnonin PDP 5 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa a 2023   Tun yanzu manyan ‘yan siyasa da masu fashin baki sun fara lissafi game da babban zaben da za ayi a 2023, idanun...

Alaka da Ta’addanci: Dr Pantami Ya Gargadi Masoyansa Akan Kada Su Mai da Martani

0
Alaka da Ta'addanci: Dr Pantami Ya Gargadi Masoyansa Akan Kada Su Mai da Martani   Minista Dr Pantami ya mai da martani kan kage da wata jarida ta yi masa ta alaka da ta'addanci. Ya gargadi masoyansa da cewa, kada su mai...

Shugaba Buhari ya Jajantawa Waɗanda Harin Boko Haram ya Shafa a Adamawa

0
Shugaba Buhari ya Jajantawa Waɗanda Harin Boko Haram ya Shafa a Adamawa   Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya jajantawa waɗanda harin da mayaƙan Boko Haram ya shafa a jahar Adamawa. Yan ta'addan sun kai hari ne a gariɓ Kwapre ranar jumu'a 9...

Da Allah Muka Dogara – Muhammad Rili

0
Da Allah Muka Dogara - Muhammad Rili   RanarJumu'a dai dai da 16 ga watan Afirilu, 2021 ne mu ka mai da Fom ɗin neman sha'awar tsayawa takarar kujerar ƙaramar hukumar Ikara, zuwa ga babban ofishin jam'iyya ta jaha. tare da rakiyar...

Sabon Hari: An Kashe ‘Yan Arewa 3 a Jahar Imo

0
Sabon Hari: An Kashe 'Yan Arewa 3 a Jahar Imo   'Yan Arewa sun fara kaura daga jahar Imo sakamakon harin da ake kai musu. An kashe yan Arewa akalla 11 cikin makonni biyu da suka gabata yanzu. jahar Imo na fuskantar hare-hare...

Liyafar Murnar Dawowar Shugaba Buhari:  Mutane 40 suka Halarta Bana Sabanin 300 a Bara

0
Liyafar Murnar Dawowar Shugaba Buhari:  Mutane 40 suka Halarta Bana Sabanin 300 a Bara   Mai shirya liyafar murnar dawowar Buhari duk lokacin da yaje jinya ya ce mutum 40 suka halarta bana sabanin 300 a bara. Wani dan a Mutanen...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta