Gwamna Nyesom Wike ya Mayar da Martani Kan Kalubalen da Rochas Okorocha ya Fuskanta
Gwamna Nyesom Wike ya Mayar da Martani Kan Kalubalen da Rochas Okorocha ya Fuskanta
Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike, ya mayar da martani game da kalubalen da Sanata Okorocha ya fuskanta kwanan nan.
Wike ya shawarci dan majalisar kan yadda zai...
Shugaba Buhari ya Nuna Damuwarsa Kan Yawaitar Hatsarin Tankar Mai
Shugaba Buhari ya Nuna Damuwarsa Kan Yawaitar Hatsarin Tankar Mai
Shugaban ya jajantawa al'umma da gwamnatin jahar Benue bisa hatsarin tankar mai da ya faru jiya Lahadi.
Ya kuma yi kira ga hukumomin da abin ya sahafa da su gaggauta daukar...
Gwamna Ganduje ya Kaddamar da Sababbin Babura 25 ga Hukumar Karota
Gwamna Ganduje ya Kaddamar da Sababbin Babura 25 ga Hukumar Karota
Gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da sabbin babura a Kano na hukumar KAROTA.
Hukumar ta KAROTA ta ce wannan baburan za su taimakawa jami'an hukumar wurin kama masu...
Ya Kamata a Magance Matsalar Tsaro Kafin Zaɓen 2023 – Mike Ejiofor
Ya Kamata a Magance Matsalar Tsaro Kafin Zaɓen 2023 - Mike Ejiofor
Wani tsohon Daraktan hukumar tsaro ta farin kaya DSS yace matuƙar Najeriya ta cigaba da tafiya a haka to zaɓen 2023 ma bazai yuwu ba.
Tsohon Daraktan yace yakamata...
Atiku Abubakar da Tsofaffin Gwamnonin PDP 5 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar...
Atiku Abubakar da Tsofaffin Gwamnonin PDP 5 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa a 2023
Tun yanzu manyan ‘yan siyasa da masu fashin baki sun fara lissafi game da babban zaben da za ayi a 2023, idanun...
Alaka da Ta’addanci: Dr Pantami Ya Gargadi Masoyansa Akan Kada Su Mai da Martani
Alaka da Ta'addanci: Dr Pantami Ya Gargadi Masoyansa Akan Kada Su Mai da Martani
Minista Dr Pantami ya mai da martani kan kage da wata jarida ta yi masa ta alaka da ta'addanci.
Ya gargadi masoyansa da cewa, kada su mai...
Shugaba Buhari ya Jajantawa Waɗanda Harin Boko Haram ya Shafa a Adamawa
Shugaba Buhari ya Jajantawa Waɗanda Harin Boko Haram ya Shafa a Adamawa
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya jajantawa waɗanda harin da mayaƙan Boko Haram ya shafa a jahar Adamawa.
Yan ta'addan sun kai hari ne a gariɓ Kwapre ranar jumu'a 9...
Da Allah Muka Dogara – Muhammad Rili
Da Allah Muka Dogara - Muhammad Rili
RanarJumu'a dai dai da 16 ga watan Afirilu, 2021 ne mu ka mai da Fom ɗin neman sha'awar tsayawa takarar kujerar ƙaramar hukumar Ikara, zuwa ga babban ofishin jam'iyya ta jaha.
tare da rakiyar...
Sabon Hari: An Kashe ‘Yan Arewa 3 a Jahar Imo
Sabon Hari: An Kashe 'Yan Arewa 3 a Jahar Imo
'Yan Arewa sun fara kaura daga jahar Imo sakamakon harin da ake kai musu.
An kashe yan Arewa akalla 11 cikin makonni biyu da suka gabata yanzu.
jahar Imo na fuskantar hare-hare...
Liyafar Murnar Dawowar Shugaba Buhari: Mutane 40 suka Halarta Bana Sabanin 300 a Bara
Liyafar Murnar Dawowar Shugaba Buhari: Mutane 40 suka Halarta Bana Sabanin 300 a Bara
Mai shirya liyafar murnar dawowar Buhari duk lokacin da yaje jinya ya ce mutum 40 suka halarta bana sabanin 300 a bara.
Wani dan a Mutanen...





















