Home SIYASA Page 139

SIYASA

Shugaba Buhari ne Ummul Aba’isin Duk Rikicin da Ake Samu na Rarrabuwar kawunan ‘Yan...

0
Shugaba Buhari ne Ummul Aba'isin Duk Rikicin da Ake Samu na Rarrabuwar kawunan 'Yan Najeriya - Ayo Adebanjo   Shugaban ƙungiyar yarbawa ta Afenifere, Ayo Adebanjo, ya ce shugaba Buhari ne babban wanda baison ganin cigaban Najeriya. Adebanjo yace ba yadda za'a...

Abinda ya Kawo Zancen Ministan Sadarwa a Zamun mu na Ranar Laraba – Femi...

0
Abinda ya Kawo Zancen Ministan Sadarwa a Zamun mu na Ranar Laraba - Femi Gbajabiamila   Majalisa ta ce ba a toshe korafin Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani ba. Rt. Hon. Femi Gbajabiamila ya ce bai hana Ndudi Elumelu gabatar da...

Fadar Shugaban Kasa ta Kare Ministan Sadarwa, Dr. Isa Pantami

0
Fadar Shugaban Kasa ta Kare Ministan Sadarwa, Dr. Isa Pantami   Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Isa Pantami, ya sha suka kan maganganun da yayi wadanda ke cike da rudani. ‘Yan Najeriya sun yi kira ga ministan da ya yi...

Shugaba Buhari ya Amince da Naɗin Sababbin Alƙalai 18 a kotun Daukaka ƙara

0
Shugaba Buhari ya Amince da Naɗin Sababbin Alƙalai 18 a kotun Daukaka ƙara   Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin sabbin alkalai 18 na kotunan daukaka kara a Nigeria, The Cable ta ruwaito. Kwamitin Kolin Shari'a ta Kasa, CJN, Karkashin...

‘Yan Majalisar Zartarwa Basu Tattauna a Kan Lamarin Dake Faruwa Game da Ministan Sadarwa...

0
'Yan Majalisar Zartarwa Basu Tattauna a Kan Lamarin Dake Faruwa Game da Ministan Sadarwa ba - Lai Mohammed   Ministan yaɗa labarai da al'adu, Lai Muhammed, yace sam basu tattauna kan lamarin dake faruwa da ministan sadarwa da tattalin arziƙin zamani...

Jam’iyyar PDP ta Jahar Kano ta Dakatar da Sanata Bello Hayatu Gwarzo

0
Jam'iyyar PDP ta Jahar Kano ta Dakatar da Sanata Bello Hayatu Gwarzo   Jam'iyyar PDP ta dakatar da Sanata Bello Hayatu Gwarzo na tsawon watanni shida. An dakatar da Gwarzo ne kan zargin yi wa jam'iyya zagon kasa da kin amsa gayyatar...

Jam’iyyar APC ta yi Rashin Zababbun kansiloli Biyar a Jahar Oyo

0
Jam'iyyar APC ta yi Rashin Zababbun kansiloli Biyar a Jahar Oyo   Ana jimamin mutuwar Kansilolin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) biyar a jahar Oyo. Teslim Folarin, tsohon dan majalisar dattijai ya jajantawa majalisar dokokin jahar Oyo kan wannan rashi da tayi. Sai...

Ina Maraba da Gwamna Matawalle ya Shigo APC – Jigo a Jam’iyyar APC a...

0
Ina Maraba da Gwamna Matawalle ya Shigo APC - Jigo a Jam'iyyar APC a Zamfara   Martani na ci gaba da bin diddigin rahotannin da ke cewa Gwamna Bello Matawalle na iya ficewa daga PDP zuwa APC. Wani jigo a jam’iyyar APC...

Idriss Deby: Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyya ga Iyalai da Ilahirin Al’ummar Kasar...

0
Idriss Deby: Shugaba Buhari ya Mika Ta'aziyya ga Iyalai da Ilahirin Al'ummar Kasar Chadi   Shugaba Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da harbe shugaban kasar Chadi da aka yi. Ya kuma mika ta'aziyya ga iyalai da ilahirin al'ummar kasar Chadi bisa...

Tsohon Gwamnan Jahar Zamfara, Abdulaziz Yari Ya Amsa Gayyatar EFCC

0
Tsohon Gwamnan Jahar Zamfara, Abdulaziz Yari Amsa Gayyatar EFCC   Hukumar EFCC a yanzu haka tana yi wa tsohon gwamnan jahar Zamfara, Abdulaziz Yari tambayoyi kan wasu zarge-zargen cin hanci da rashawa. An tattaro cewa an rike tsohon gwamnan a ofishin hukumar...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta