Home SIYASA Page 150

SIYASA

Olusegun Obansanjo ya Kalubalanci Matasan Najeriya da Su Kawo Canji a Najeriya

0
Olusegun Obansanjo ya Kalubalanci Matasan Najeriya da Su Kawo Canji a Najeriya   Olusegun Obasanjo ya yi magana a kan matasa da harkar shugabancin Najeriya. Tsohon shugaban ya ce matasan da ke tasowa ba za su tsinci mulki da araha ba. Obasanjo ya...

2023: Da Gaske ne Gwamnan Jahar Rivers Yana Neman  Kujerar Shugaban Kasa ?

0
2023: Da Gaske ne Gwamnan Jahar Rivers Yana Neman  Kujerar Shugaban Kasa ?   Gwamna Nyesome na jahar Rivers Wike ya ragargarji masu adawa da gwamnatinsa a jaharsa. Gwamnan ya ce wasu daga cikin yan adawa ne suka yada fastocin yakin neman...

Gwamnatin Shugaba Buhari ta Gazawa ta kowane Bangare a Harkokin Mulki – Jam’iyar PDP

0
Gwamnatin Shugaba Buhari ta Gazawa ta kowane Bangare a Harkokin Mulki - Jam'iyar PDP Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta gargadi gwamnatin Buhari ta daina zargin manyan kasar nan da cin dunduniyarsa. PDP sun bayyana cewa sakamakon abinda gwamnatinsa ta...

Halayyar ‘Yan Najeriya ce Matsalar Najeriya – Garba Shehu

0
Halayyar 'Yan Najeriya ce Matsalar Najeriya - Garba Shehu   Mai magana da yawun shugaban kasa Garba Shehu bayyana cewa halayyar 'yan Najeriya ne matsalar Najeriya. Matsayin Najeriya a cin hanci da rashawar duniya na nuna cin hanci da rashawan 'yan Najeriya...

Babban Abin kunya ne Ace shugaba Buhari, a Matsayin Tsohon Soja, ya Gaza...

0
Babban Abin kunya ne Ace shugaba Buhari, a Matsayin Tsohon Soja, ya Gaza Magance Rashin Tsaro - Olusegun Obasanjo  Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya kara sukar shugaban kasa, Muhammadu Buhari, akan harkar tsaro. Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya kara...

Rashin Lafiyar Umaru Musa Yar’adua: Jawabin Olusegun Obasanjo Kan Lamarin

0
Rashin Lafiyar Umaru Musa Yar'adua: Jawabin Olusegun Obasanjo Kan Lamarin Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa yana da masaniyar cewa marigayi Umaru Musa Yar'adua bashi da koshin lafiya kafin ya goyi bayansa. Tsohon shugaban kasar ya musanta zargin cewa kutunguila da kitimurmura...

Ina Kira da a yi Watsi da Kaiwa da Kawowa na Makiyaya Daga Sassan...

0
Ina Kira da a yi Watsi da Kaiwa da Kawowa na Makiyaya Daga Sassan Arewa Zuwa Kudancin Najeriya - Gwamnan Kano   Abdullahi Ganduje, gwamnan jihar Kano ya bukaci a sanya dokar hana yawon shanu daga arewa zuwa kudu. Ya ce za...

Dan Majalisa ya Harbe Dan Fashi

0
Dan Majalisa ya Harbe Dan Fashi Wani dan majalisar tarayya dan jahar Sokoto ya samu nasarar aika wani dan fashi lahira. Dan majalisar ya harbe dan fashin yayain da suka shiga gidansa yin sata da 'yan uwansa. Rundunar 'yan sanda ta jahar...

Gwamnatin Jahar Borno ta Nada Sabon Shehun Dikwa

0
Gwamnatin Jahar Borno ta Nada Sabon Shehun Dikwa Biyo bayan rasuwar Shehun Dikwa a makon da ya gabata, an nada sabon Shehun na Dikwa. Gwamna Babagana Umaru Zulum ne ya nada sabon Shehun a wata sanarwa da aka fitar. An nada Abba...

Rijistar Jam’iyyar APC: Muhammad Rili Yayi Kira Ga Matasa Da Su Shiga Siyasa Domin...

0
Rijistar Jam'iyyar APC: Muhammad Rili Yayi Kira Ga Matasa Da Su Shiga Siyasa Domin A Dama Dasu   A shirye shiryen da Jam'iyya mai rike da mulki ta All Progressive Congress (APC) ke yi na fara yin rijista ga al'umma da...

Labarai

Latest News
Ukraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ilaAmurka/Iran: Sharuɗɗan da Iran ta Gindaya Kan Kawo ƙarshen YaƙinKotu ta Kama Google da Meta Kan SakaciHare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da Gas