Home SIYASA Page 149

SIYASA

Shugaban Kwamitin Rikon Kwarya na APC a Jahar Kano, Abdullahi Abbas ya ja Kunnen...

0
Shugaban Kwamitin Rikon Kwarya na APC a Jahar Kano, Abdullahi Abbas ya ja Kunnen 'Yan Jam'iyyar Kan Zaben 2023 Abdullahi Abbas, shugaban kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar APC na jahar Kano, ya bai wa 'yan jam'iyyarsa shawara. Ya shawarci 'yan ga...

Musayar Kalamai Tsakanin Gwamnan Jahar Benue da Gwamnan Jahar Bauchi

0
Musayar Kalamai Tsakanin Gwamnan Jahar Benue da Gwamnan Jahar Bauchi   Anan musayar kalamai tsakanin gwamnan jahar Benue da na jahar Bauchi. Gwamnan Bauchi ya ce dole ne yake sa makiyaya yawo da bindiga don kare kansu. Gwamnan Ortom ya ce wani doka...

Gwamnatin Jahar Kano ta  Fadi Yankin da ya Dace a Fitar da Shugaban Kasa...

0
Gwamnatin Jahar Kano ta  Fadi Yankin da ya Dace a Fitar da Shugaban Kasa a 2023   Abdullahi Umar Ganduje, gwamnan Kano ya ce yana goyon bayan a mika mulki ga kudancin Nigeria a 2023. Gwamnan ya ce duk da cewa tsarin...

Ban Taɓa Addu’a Kan ALLAH Yasa na Zama Gwamna ba – Gwamnan Jahar Oyo

0
Ban Taɓa Addu'a Kan ALLAH Yasa na Zama Gwamna ba - Gwamnan Jahar Oyo   Seyi Makinde, gwamnan jahar Oyo ya ce bai taba yin addu'ar Allah yasa ya zama gwamna ba. Makinde ya bayyana hakan ne yayin jawabin da ya yi...

Rashin Tsaro: Gwamnan Jahar Kano ya Soki Gwamnan Jahar Kaduna

0
Rashin Tsaro: Gwamnan Jahar Kano ya Soki Gwamnan Jahar Kaduna     Gwamnan jahar Kano, Abdullahi Ganduje, ya soki maganar da gwamna Nasir El-Rufai na jahar Kaduna ya yi akan rashin tsaron yankin arewa maso yamma. Dama gwamna El-Rufai yace saboda rashin daukar...

Kotu ta Dakatar da Kwamitin Rikon Kwarya na Jam’iyyar PDP a Jahar Ebonyi

0
Kotu ta Dakatar da Kwamitin Rikon Kwarya na Jam'iyyar PDP a Jahar Ebonyi   Har yanzu PDP bata kashe wutar rikicin shugabancinta da ke ruruwa ba a jahar Ebonyi. Hakan ya kasance ne yayinda kotu ta dakatar da kwamitin rikon kwarya na...

‘Yan Majalisa ba sa Rayuwar Jindadi- Benjamin Kalu

0
'Yan Majalisa ba sa Rayuwar Jindadi- Benjamin Kalu   Honarabul Benjamin Kalu ya bayyana dalilin da ya sa yan majalisa ke yawan mutuwa yanzu. . Dan majalisan ya bayyana cewa yan Najeriya musamman mutan mazabunsu na damunsu da yawa. Yan bayyana cewa yan majalisan...

Hukumar EFCC ta Gurfanar da Tsohuwar Ministar Sufurin Jiragen Sama, Stella Oduah Kan Ta’ammali...

0
Hukumar EFCC ta Gurfanar da Tsohuwar Ministar Sufurin Jiragen Sama, Stella Oduah Kan Ta'ammali da Dukiyar Gwamnati   EFCC ta gurfanar da Stella Oduah, tsohuwar ministar sufurin jiragen sama, bisa zarginta da satar kudade. Ana zargin ta da wawurar kudade lokacin tana...

Sauya Sheka da Femi Kayode ya yi Zuwa APC Shawara ce Mai Kyau ga...

0
Sauya Sheka da Femi Kayode ya yi Zuwa APC Shawara ce Mai Kyau ga Jam'iyyar - Kungiyar Matasa   Kungiyar GYB2PYB Youth Support Group ta marabci Femi Fani-Kayode zuwa jam'iyyar APC. Kungiyar ta bayyana zuwansa jam'iyyar alheri ne wajen sauya Najeriya ba...

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Maye Gurbin BVN da NIN – Ministan Sadarwa

0
Gwamnatin Tarayya Na Shirin Maye Gurbin BVN da NIN - Ministan Sadarwa   Ministan sadarwa Dakta Isa Ali Pantami, ya sanar da cewa gwamnatin tarayya tana kan shirin maye gurbin BVN da NIN. Dakta Pantami ya sanar da cewa ya bayar da...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta