Home SIYASA Page 148

SIYASA

Anyi wa Mutane Miliyan 36 Rijistar Jam’iyyar APC a Fadin kasar nan – Gwamna...

0
Anyi wa Mutane Miliyan 36 Rijistar Jam'iyyar APC a Fadin kasar nan - Gwamna Badaru   Gwamna Badaru Abubakar na jihar Jigawa ya tabbatar da cewa za a yi taron jam'iyyar APC a watan Yuni Kamar yadda ya sanar da manema labarai,...

Gwamnatin Tarayya Ta karbo Bashin Naira Biliyan daya Karkashin Ma’aikatar Kasuwanci

0
Gwamnatin Tarayya Ta karbo Bashin Naira Biliyan daya Karkashin Ma'aikatar Kasuwanci Gwamnatin Najeriya ta karbo bashin makudan kudade don tallafawa kananan masana'antu Gwamnatin ta bayyana hakan a matsayin kokarin farfado da tattalin arzikin kasar da ya suma An karbo bashin ne karkashin...

Jahar Kano ta fi ko Ina Zaman Lafiya a Najeriya – Gwamna Ganduje

0
Jahar Kano ta fi ko Ina Zaman Lafiya a Najeriya - Gwamna Ganduje Ganduje ya bayyana wasu irin matakan da gwamnatinsa ta dauka kan tsaro a Kano. Ministan tsarin Najeriya, Salihi Magashi, ya ce Najeriya na cikin halin kakanikaye. A cewar Ganduje,...

APC ta Kafa Kwamitin Sake Dawo da Jam’iyyar APC a Zukatan ‘Yan Najeriya

0
APC ta Kafa Kwamitin Sake Dawo da Jam'iyyar APC a Zukatan 'Yan Najeriya   APC ta nada wani kwamiti na mutum 61 gabanin babban taronta na kasa mai zuwa. Za a kaddamar da kwamitin a ranar Talata, 23 ga Maris, a Abuja. A...

Aikin Hajji: Gwamnan Jahar Kano ya Bawa Maniyyatan Jaharsa Shawara

0
Aikin Hajji: Gwamnan Jahar Kano ya Bawa Maniyyatan Jaharsa Shawara   Gwamnan jahar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya kirayi maniyyatan hajjin bana da su zama jakadun ƙasar nan nagari a lokacin gudanar da aikin. Gwamnan ya yi wannna kira ne a...

Yadda Gwamnan Jahar Benue Yayi Gudun Ceton Ransa a Gurin ‘Yan Bindiga

0
Yadda Gwamnan Jahar Benue Yayi Gudun Ceton Ransa a Gurin 'Yan Bindiga   Gwamnan Benuwai ya tabbatar da cewa ‘Yan bindiga sun kai masa hari a cikin jeji. Hadimin Samuel Ortom ya ce ba kirkirar labarin kanzon-kurege gwamnan ya yi ba. Terver Akase...

 Jam’iyyar PDP ta Jahar Katsina ta Kori Shuwagabanninta

0
 Jam'iyyar PDP ta Jahar Katsina ta Kori Shuwagabanninta   Jam'iyyar PDP a ƙaramar hukumar Matazu dake jahar Katsina ta kori shugabanta da kuma shugabar mata. PDP ta yanke wannan hukuncin ne bayan kama su da laifin yin zagon ƙasa ga jam'iyyar a...

APC: Gwamnan Rivers Yayi Martani Kan Takarar Goodluck Jonathan a 2023

0
APC: Gwamnan Rivers Yayi Martani Kan Takarar Goodluck Jonathan a 2023 Gwamnan jahar Rivers, Nyesome Wike ba zai goyi bayan Goodluck Jonathan ba idan ya yi takarar shugaban kasa a APC. Wike ya ce duk da cewa dukkansu mutanen kudu ne,...

2023: Sanata Abu Ibrahim ya  Nuna Goyan Banyansa Akan Bola Tinubu a Matsayin Shugaban...

0
2023: Sanata Abu Ibrahim ya  Nuna Goyan Banyansa Akan Bola Tinubu a Matsayin Shugaban Kasa   Wani tsohon sanatan jahar Katsina ya bayyana ra'ayinsa game da bai wa Bola Tinubu shugabanci a 2023. Sanatan ya bayyana cewa, a karkashin mulkin Bola Tinubu...

Wasu su na Ganin Matsalar Rashin Tsaro Dama ce da Zasu ci da Siyasa,...

0
Wasu su na Ganin Matsalar Rashin Tsaro Dama ce da Zasu ci da Siyasa, su Rika Kawo Shirman Shawarwarin da ba Zasu Kai ko Ina ba - Gwamna El-Rufai ga Atiku Abubakar     Ra’ayin Gwamna Nasir El-Rufai ya sha banbam da...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta