Home SIYASA Page 147

SIYASA

Tinubu ya Bada Gudunmuwan N50m ga  Wadanda Sukayi Asarar Dukiya a Gobarar Babbar kasuwar...

0
Tinubu ya Bada Gudunmuwan N50m ga  Wadanda Sukayi Asarar Dukiya a Gobarar Babbar kasuwar Jahar Katsina   Babban jagora a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) kuma tsohon gwamnan jahar Legas, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bada gudunmuwan miliyan 50 ga wadanda...

Majalisar Dattijai ta Amince da Haliru Nababa a Matsayin Shugaban Hukumar Gyaran Hali

0
Majalisar Dattijai ta Amince da Haliru Nababa a Matsayin Shugaban Hukumar Gyaran Hali   Majalisar dattijai ta amince da bukatar shugaba Muhammadu Buhari na nadin shugaban hukumar dake kula da gidan gyaran hali wato kurkuku. Majalisar ta amince da nadin ne biyo...

Gwamnatin Tarayya ta Ware N1.13bn domin Aikin Gina Hanyoyi a Fadin Najeriya

0
Gwamnatin Tarayya ta Ware N1.13bn domin Aikin Gina Hanyoyi a Fadin Najeriya   Gwamnatin tarayya ta ware makudan kudade domin aikin gina hanyoyi a fadin Najeriya. Gwamnatin ta bayyana aikin da cewa, dukkan jahohin kasar za su ci gajiyarsa ciki har da...

Taƙaddama ta ɓarke a Majalisar Dattijai Tsakanin Sanatoci Biyu

0
Taƙaddama ta ɓarke a Majalisar Dattijai Tsakanin Sanatoci  Biyu   Taƙaddama ta ɓarke a zaman majalisar dattijai na ranar Talata ya yin da aka kawo kudirin gina babbar cibiyar duba marasa lafiya ta ƙasa a karamar hukumar Mubi, jahar Adamawa. Taƙaddamar ta...

Gwamnatin Tarayya ta Roƙi ƙungiyoyin ƙwadago na Kasa da Kada Su Shiga Yajin Aiki

0
Gwamnatin Tarayya ta Roƙi ƙungiyoyin ƙwadago na Kasa da Kada Su Shiga Yajin Aiki   Gwamnatin tarayya ta roƙi haɗakar ƙungiyoyin ƙwadugo na kasar nan da kada su tsunduma yajin aiki kamar yadda suke shirin yi. Ministan ƙwadago na ƙasar ne ya...

Tsige Shugaba Buhari ba Shine Abinda Majalisar Tarayya ta sa a Gaba ba –...

0
Tsige Shugaba Buhari ba Shine Abinda Majalisar Tarayya ta sa a Gaba ba - Shugaban Majalisar Dattawa   Shugaban majalisar dattawa yayi fatali da kudurin da ke neman a tsige shugaba Buhari. Ahmad Lawan ya bayyana cewa, tsige shugaban ba zai kawo...

APC Sai ta Kara Shekaru 32 a Karagar Mulki: Jam’iyyar PDP ta Mayarwa da...

0
APC Sai ta Kara Shekaru 32 a Karagar Mulki: Jam'iyyar PDP ta Mayarwa da Gwamna Buni Martani   Jam'iyyar PDP ta sha alwashin cewa jam'iyyar APC za ta tattara komatsanta ta bar mulki nan da 2023. Kakakin jam'iyyar APC ya sanar da...

Zuwa Gidan Yari Wani Bangare ne na Rubutun Rayuwata – Sanata Orji Kalu

0
Zuwa Gidan Yari Wani Bangare ne na Rubutun Rayuwata - Sanata Orji Kalu   Sanata Orji Uzor-Kalu ya bayyana cewa shiga gidan yari wani abu ne da ya canza masa rayuwa. Tsohon gwamnan na jahar Abia ya ce yana daga cikin kaddararsa...

Jam’iyyar APC na Kokarin Ganin ta ci Gaba da Mulki a Kalla na Tsawon...

0
Jam'iyyar APC na Kokarin Ganin ta ci Gaba da Mulki a Kalla na Tsawon Shekaru 32 - Gwamnan Jahar Yobe   Gwamnan jahar Yobe ya bayyana manufar jam'iyyar APC ta kasan cewa a mulki har shekaru 32. Ya bayyana cewa, jam'iyyar na...

Jahar Ondo ta yi Rashin Tsohon Dan Majalisa, Akpoebi Lubi 

0
Jahar Ondo ta yi Rashin Tsohon Dan Majalisa, Akpoebi Lubi    Jahar Ondo ta yi rashin daya daga cikin tsoffin ‘yan majalisar ta, Akpoebi Lubi, sakamakon hatsarin mota. Lubi ya rasa ran sa ne a ranar Talata, 23 ga Maris, bayan afkuwar...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta