Home SIYASA Page 150

SIYASA

Mista Ossy Prestige: ALLAH ya yi wa Dan Majalisar Wakilai na Tarayya Rasuwa

0
Mista Ossy Prestige: ALLAH ya yi wa Dan Majalisar Wakilai na Tarayya Rasuwa   Dan majalisar wakilai na tarayya, Mista Ossy Prestige ya riga mu gidan gaskiya. Dan majalisar mai wakiltar mazabar Aba North/South daga jahar Abia. Ya rasu ne bayan ya dade...

2023: Ubangiji ne Kawai Zai Iya Cewa ga Shugaban Kasar Najeriya – Rotimi Ameachi

0
2023: Ubangiji ne Kawai Zai Iya Cewa ga Shugaban Kasar Najeriya - Rotimi Ameachi   An yi wa Ministan sufurin kasa, Rotimi Ameachi, tambaya kan siyasar 2023. Rotimi Ameachi yace bai san wanda zai zama shugaban Najeriya na gaba ba. Jigon na APC...

Donald Trump: Tsohon Shugaban Kasar Amurka ya Dawo Kan Kafofin Sada Zumunta

0
Donald Trump: Tsohon Shugaban Kasar Amurka ya Dawo Kan Kafofin Sada Zumunta   Bayan gargame asusun tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump, an sake bude masa. Tsohon shugaban kasan ya dawo kan kafofin sada zumunta a matsayin tsohon shugaba. Faceboo, Twitter, Instagram, Reddit,...

Babu Wanda Zai Tayar da Hankalin ‘Yan Kudu a Arewa – Gwamnan Jahar Jigawa

0
Babu Wanda Zai Tayar da Hankalin 'Yan Kudu a Arewa - Gwamnan Jahar Jigawa   Gwamnan Jigawa ya yi tsokaci kan tsangwamar da ake yiwa Fulani a kudancin Najeriya. Badaru yace yan kudun dake Arewa su kwantar da hankalinsu, babu wanda zai...

Gwamnatin Jahar Kogi ta Bayyana Dalilin Tashin Gobara a Makarantar Sakandare da ke Jahar

0
Gwamnatin Jahar Kogi ta Bayyana Dalilin Tashin Gobara a Makarantar Sakandare da ke Jahar   Gwamnatin jahar Kogi ta karyata jita-jitar da ake yadawa na cewa makiyaya ne suka kona makarantar sakandare ta Iluke Bunu. Sanarwar da kwamishinan watsa labarai na jahar,...

Dalilin da Yasa Bola Tinubu ya yi Shiru Kan Rikicin Makiyaya da Manoma a...

0
Dalilin da Yasa Bola Tinubu ya yi Shiru Kan Rikicin Makiyaya da Manoma a Kudu Maso Yamma - Sanata Shehu Sani   Shehu Sani ya caccaki Bola Tinubu a kan ci gaba da yin shiru game da rikicin makiyaya da manoma...

Addinin Musulunci Addini ne Mai Samar da Zaman Lafiya – Gwamnan Kano ga Malamai

0
Addinin Musulunci Addini ne Mai Samar da Zaman Lafiya - Gwamnan Kano ga Malamai Gwamnan jahar Kano ya gargadi malamai da su daina yin wa'azin da zai ke tada hankali. Gwamnan ya bayyana cewa addinin musulunci addini ne mai Samar da...

‘Yan Bindigan Jahar Zamfara Sun Shirya Mika Wuyansu – Gwamnan Matawalle

0
'Yan Bindigan Jahar Zamfara Sun Shirya Mika Wuyansu - Gwamnan Matawalle   Bello Mohammed Matawalle ya kare matsayar Gwamnatin jahar Zamfara. Gwamna ya ce mutanen Jihar sun ga amfanin yin sulhu da ‘yan bindiga. Matawalle yayi albishir da shirin mika wuyan wasu fitinannun...

2023: Labarin Fastocin Kamfen Dina Ba Komai Bane Fa ce Kangon Kurege – Malami

0
2023: Labarin Fastocin Kamfen Dina Ba Komai Bane Fa ce Kangon Kurege - Malami Ministan shari’a, Malami, ya yi martani ga rahoton da ke ikirarin cewa fastocin kamfen dinsa na gwamna sun bayyana. Ministan wanda yayi magana ta hadimin labaransa ya...

Jakadun Najeriya a Kasashen Ketare: Shugaba Buhari ya Aikawa Majalisar Dattawa Sunayen Tsofaffin Hafsoshin...

0
Jakadun Najeriya a Kasashen Ketare: Shugaba Buhari ya Aikawa Majalisar Dattawa Sunayen Tsofaffin Hafsoshin Tsaro Muhammadu Buhari ya kara sunayen wadanda zai nada Jakadu a kasar waje. Shugaban kasar ya aikawa Majalisa sunan tsofaffin hafsun sojojin da ya cire. Hakan na zuwa...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta