Home SIYASA Page 167

SIYASA

Mun Sako da Kudin Data – Dr Isah Pantami

0
Mun Sako da Kudin Data - Dr Isah Pantami   Gwamnatin tarayya a ranar Alhamis tace an rage kudin 'Data' da kashi 50% bisa umurnin da aka baiwa hukumar sadarwan Najeriya NCC. Saboda haka, kudin 'Data' na 1GB ya sauko daga N1000...

Gwamnatin Tarayya Zata Bada Makudan Kudade Don Gyara Tituna da Filin Jirgin Sama

0
Gwamnatin Tarayya Zata Bada Makudan Kudade Don Gyara Tituna da Filin Jirgin Sama   Gwamnatin Tarayya za ta gyara titin da ya hada Kaduna da Jihar Filato. Za kuma ce ayi aikin hanyar Yakassai-Badume-Damargu-Makinzali a Kano. Hadi Sirika ya ce Gwamnati za ta...

Shugaba Buhari ya Nada Sabon Shugaban NDE

0
Shugaba Buhari ya Nada Sabon Shugaban NDE   Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta nada Abubakar Fikpo a matsayin mukaddashin Shugaban hukumar NDE. Gwamnatin tarayya ce ta sallami Nasir Argungu, wanda ya kasance rike da mukamin daga kan kujerarsa. Fikpo ya kasance darakta mafi...

‘Yan Kasashen Ketare da Dama Sun Nuna Sha’awar Son Zama ‘Yan Najeriya

0
'Yan Kasashen Ketare da Dama Sun Nuna Sha'awar Son Zama 'Yan Najeriya Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa fiye da mutum dubu talatin da takwas sun nuna sha'awar son zama 'yan Nigeria. Dakta Shuaib Begore, babban sakatare a ma'aikatar harkokin cikin...

Hanyar da Gwamnoni zasu bi Don Magance Matsalar Tsaro – Buhari

0
Hanyar da Gwamnoni zasu bi Don Magance Matsalar Tsaro - Buhari   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gwamnoni su yi aiki da shugabannin gargajiya. A cewarsa, aiki dasu ne kadai zai bai wa gwamnati damar sanin halin da al'umma take ciki,...

2023: APC ta Sanar da Ranar da Zata Bada Tikitin Shugaban Kasa

0
2023: APC ta Sanar da Ranar da Zata Bada Tikitin Shugaban Kasa   Jam'iyyar APC ta kara wa Mai Mala Buni wa'adin mulkin kwamitin rikon kwarya na watanni 6. Jam'iyyar ta sanar da cewa za ta fitar da yankin da shugaban kasa...

Kakakin Majalisar Bauchi ya yi Martani Kan Canza Jam’iyya

0
Kakakin Majalisar Bauchi ya yi Martani Kan Canza Jam'iyya   Ba za a samu gagarumin sauyin sheka na wani babban dan siyasa ba a Bauchi kamar yadda ake ta hasashe a wasu bangarori. Hakan ya fito ne daga kakakin majalisar dokokin jihar...

Abinda Toshe Iyakokin Kasa ya yi wa Mana – Shehu Sani

0
Abinda Toshe Iyakokin Kasa ya yi wa Mana - Shehu Sani   Shehu Sani ya soki rufe iyakoki da aka yi na tsawon wata-da-watanni. Tsohon ‘Dan majalisar yana ganin ba muci ribar komai da matakin ba. Sani yace noman shinkafa ya damu gwamnatin...

Shugaba Buhari ya Canza Ra’ayin Zama da ‘Yan Majalisa

0
Shugaba Buhari ya Canza Ra'ayin Zama da 'Yan Majalisa   Yan majalisa sun bukaci shugaban kasan ya yi musu bayanin dalilin da ya sa aka gaza shawo kan matsalar tsaro. Bayan rikici da cece-kuce, Buhari ya amince zai bayyana gabansu kuma zai...

Zaben Maye Gurbi: APC ta Janye a Wata Jaha

0
Zaben Maye Gurbi: APC ta Janye a Wata Jaha   A Ranar Asabar, 6 ga watan Disamba, INEC ta gudanar da sauran zabukan maye gurbi a fadin Nigeria. INEC ta bayyana zaben kujerar majalisar dokoki na mazabar Bakura a matsayin wanda bai...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila