Home SIYASA Page 184

SIYASA

Jam’iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa

0
Jam'iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa Jam’iyyar PDP ta shiga wani yanayi na kidimewa a halin yanzu. Ana rade-radin Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi zai koma APC. Babbar Jam’iyyar hamayyar za ta hana Gwamnan sauya-sheka. Rahotanni sun bayyana cewa uwar jam’iyyar PDP ta...

APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta – Samuel Ojebode

0
APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta - Samuel Ojebode Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa wani babban jigonta, Samuel Ojebode, a Oyo. Ojebode, ya kasance Shugaban jam’iyyar a mazabar tarayya ta Oyo. Wasu daga cikin jiga-jigan jam’iyyar sun nuna...

Shugaban Amurka Donald Trump ya Rungumi Qaddara

0
Shugaban Amurka Donald Trump ya Rungumi  Qaddara Bayan an kai ruwa rana, shugaba Trump na kasar Amurka ya yarda cewa Sanata Joe Biden ya kayar da shi. Trump ya ki yarda cewa Sanata Biden ya kayar da shi duk da sakamakon...

Gwamnatin Tarayya ta Ware Wanda Za’a bawa Aikin Koyarwa

0
Gwamnatin Tarayya ta Ware Wanda Za'a bawa Aikin Koyarwa   Aikin koyarwa zai koma sai masu shaidar kammala digiri mai daraja ta daya ko ma fi girman daraja ta biyu. Gwamnatin tarayya ta ce tuni shirye-shiryen kaddamar da dokar sun yi nisa. A...

Qudirin Tsohon Gwamnan Jahar Ekiti – Ayodela Fayose

0
Qudirin Tsohon Gwamnan Jahar Ekiti - Ayodela Fayose   Tsohon gwanan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana wasu burika biyu da yake muradin cikawa a nan gaba. Fayose ya ce yunkuri na gaba da yake son yi a rayuwarsa shine ya zama fasto...

Hadimin Sarki Ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Gwamnatin Kwara ta yi

0
Hadimin Sarki Ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Gwamnatin Kwara ta yi Matakin na zuwa ne biyo bayan daukar irin matakin da Jihar Legas tace zata yi. Mai magana da yawun Saraki ya ce wata 33 kenan da tsohon...

Kano: Hadimin Gwamnan ya Rabawa Matasa Jakuna

0
Kano: Hadimin Gwamnan ya Rabawa Matasa Jakuna   An saka jaki ne saboda daya daga cikin wanda zasu amfana da tallafin ya bukaci hakan. An raba wasu kayayyaki da dama kamar babura da kwanukan rufi da bulon gini. Jiga jigan ma'aikatar matasa sun...

Dalilin Tsadar Farashin Kayayyaki a Najeriya – Ministar Kudi

0
Dalilin Tsadar Farashin Kayayyaki a Najeriya - Ministar Kudi   Hauhawar farashin kayayyaki na daga cikin matsalolin da ke ci wa 'yan Najeriya tuwo a kwarya. Ministar kudi, Zainab Ahmed, ta ce tsadar kudin dako da tafiye-tafiye ke haddasa matsalar hauhawar farashin...

INEC: Ta Yanke Shawara Aka Ranar Zaben Maye Gurbi

0
INEC: Ta Yanke Shawara Aka Ranar Zaben Maye Gurbi INEC, hukumar zabe ta kasa, ta ce ta daga zabukan maye gurbi 15 da ta yi niyyar gudanarwa a cikin watan Oktoba saboda dalilan tsaro. Barista Festus Okoye, kwamishinan yada labarai a...

Gwamnatin Kwara Zata Soke Biyan Tsofafin Shuwagabanni Fansho

0
Gwamnatin Kwara Zata Soke Biyan Tsofafin Shuwagabanni Fansho Gwamnatin Jahar Kwara zata dena biyan tsaffin gwamnoni da mataimakansu kudin fansho a jahar Kwara. Wannan matakin ya yi kama da irin wadda gwamnatin Jahar Legas ta dauka a baya bayan nan. Gwamnan Jahar...

Labarai

Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno