Home SIYASA Page 184

SIYASA

An Samu Damar Kama Wanda ya Hada Bidiyon Auren Buhari da Sadiya

0
An Samu Damar Kama Wanda ya Hada Bidiyon Auren Buhari da Sadiya Idan ba a manta ba, a watan Janairun 2020 ne bidiyon auren shugaban kasa Buhari da minista Sadiya Umar Faruk yayi ta yawo. Hukumar DSS ta samu nasarar damke...

Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar III ya Bawa Gwamnan Zamfara Sarauta

0
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar III ya Bawa Gwamnan Zamfara Sarauta Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar III ya nada gwamnan Jihar Zamfara Bello Matawalle sarautar Shettiman Sokoto. Sarkin Musulmin ya ce ya nada Matawalle sarautar ne don irin gudunmawa da girmama masarautun gargajiya. A...

Mun Kashe Makudan Kudi Don Kawo Karshen Boko Haram – Adariko Micheal

0
Mun Kashe Makudan Kudi Don Kawo Karshen Boko Haram - Adariko Micheal Wani shaida a shari'ar Dasuki ya bayyana makudan kudin da aka kashe wajen addu'a kadai. Ya ce an yi amfani da ofishin Dasuki wajen tura kudade kamfanoni da asibiti. Kotu...

ALLAH ya yi wa Tsohon Gwamnan Kaduna Rasuwa – Abdulkadir Balarabe Musa

0
  ALLAH ya yi wa Tsohon Gwamnan Kaduna Rasuwa - Abdulkadir Balarabe Musa   Tsohon gwmnan Kaduna, Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa ya rasu. Marigayin ya rasu ne a safiyar ranar Laraba a gidansa da ke Aliyu Turaki Road Unguwar Sarki Kaduna. Ya rasu yana...

Dalilan da Yasa Wani Gwamnan PDP Zai Koma APC

0
Dalilan da Yasa Wani Gwamnan PDP Zai Koma APC Dave Umahi, gwamnan Jihar Ebonyi ya shaidawa shugabannin jam'iyyar PDP cewa zai fice daga jam'iyyar. Jam'iyyar APC mai mulki itace inda yake shirin komawa saboda yana ganin cewa zasu bawa dan yankinsa...

Amfanin Mulkin Biden

0
Amfanin Mulkin Biden Sanata Joe Biden ne ya zama zakara a zaben shugaban kasar Amurka da aka yi ranar Talata, 3 ga wata. Masu nazarin siyasar duniya na ganin cewa mulkin Joe Biden zai amfani Najeriya da saurn kasashen nahiyar Afrika...

Mamman Daura Na Daga Cikin Mutanen Kirki – Buhari

0
Mamman Daura Na Daga Cikin Mutanen Kirki - Buhari Mamman Daura na daya daga cikin mutanen kirkin da mutane ke yi wa mummunar fassara, cewar shugaba Buhari. Ya ce Mamman yana da halaye nagartattu, kamar hakuri, juriya, fasaha, taimako, jajircewa da...

Kotu ta Gurfanar da Wani Dan Majalisa

0
Kotu ta Gurfanar da Wani Dan Majalisa Kotun majistare da ke yankin Wuse, Zone 6, ta gurfanar da mamba majalisar wakilai daga mazabar Billiri/Balanga a jihar Gombe, Mista Victor Mela. - Rundunar 'yan sanda a birnin tarayya ta rubuta korafin zargin...

Jama’a a Cigaba da Addu’a – Zulum

0
Jama'a A Cigaba da Addu'a - Zulum Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya jinjina wa kotun Dubai a kan yankewa mutane 6 masu daukar nauyin Boko Haram hukunci. An gano yadda suka yi ta tura wa 'yan Boko Haram kusan naira...

Fadar Shugaban Kasa Tayi Rashin Babban Ma’aikaci

0
Fadar Shugaban Kasa Tayi Rashin Babban Ma'aikaci Fadar shugaban kasa ta fada alhini da makokin rasuwar Babatunde Lawal sakamakon ciwon kansa. Lawal mai shekaru 56 ya rasu a ranar Juma'a, 6 ga watan Nuwamba, bayan shekaru biyu da nada shi babban...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga